Shugaban Sojojin Najeriya
Gwamna Aminu Masari ya bayyana cewa al’ummar Jihar Katsina sun ga bala’in ‘yan bindiga, a cikin mummunan tashin hankalin da aka shiga matsananciyar wahala.
Yan bindiga sun kashe sojoji shida yayin da suke hanyar su ta zuwa wurin da aka kai hari a Tati, wani ƙauye da ke karamar hukumar Takum, a cewar rundunar Sojoji
Rundunar sojin Najeriya tana shirin tura dakarunta 197 karkashin shirin kungiyar ci gaban tattalin arzikin kasashen Afirka na Yamma, ECOWAS na kawo zaman lafiya
An ji abin da Shugaban kasa ya fadawa Sarakuna da ya gayyace su buda-baki. Muhammadu Buhari ya bayyana abin da ke ci wa Najeriya tuwo a kwarya a halin yanzu.
Gwamnan jihar Bayelsa ya ce sha’anin tsaro ya tabarbare a gwamnatin Muhammadu Buhari mai-ci. Shi dai Buhari yana ganin ‘Yan Najeriya sun fi samun tsaro yanzu.
Dakarun hadin gwiwa na kasashe hudu da ke yaki da Boko Haram, MNJTF, a harin sama da suka kai sun kashe Abubakar Dan-Buduma, babban kwamandan ISWAP da wasu maya
Hedkwatar rundunar tsaro da ke Abuja ta bayyana yadda dakarun soji suka samu nasarar halaka ‘yan ta’addan akalla 80 cikin makwanni biyu a yankin arewa maso yamm
Hedkwatar Tsaro ta Najeriya ta ce babban kwamandan kungiyar Boko Haram, Saleh Mustapha ya mika kansa ga dakarun Operation Hadin Kai, da ke arewa maso gabas. Kaw
Rundunar sojojin Najeriya ta yi magana game da bidiyon sojan nan da ya bazu a shafukan sada zumunta inda ya ke neman taimako, yana ikirarin yan uwansa sun tafi
Shugaban Sojojin Najeriya
Samu kari