Shugaban Sojojin Najeriya
Hukumar sojojin Najeriya ta bayyana cewa har yanzu akwai sauran yan matan makarantar Chibok da ke jihar Borno guda 98 tsare a hannun yan ta’addan Boko Haram.
Gwamnatin Jihar Kaduna ta ce dakarun sojojin Najeriya sun kashe yan bindigan da suka kai hari makarantar sojoji ta NDA da ke Kaduna. An rahoto cewa jami'an sojo
Gwamna Babagana Zulum na Jihar Borno ya bada kyautan gida da Naira miliyan 10 ga iyalan tsohon kwamandan yan sa kai na civilian JTF, Babagana Tela, wanda Boko H
Dakarun sojojin Najeriya sun bindige wasu yan bindiga a hanyar Kaduna zuwa Zaria a karamar hukumar Igabi, Leadership ta rahoto. Sojojin, bayan samun bayanan si
DPO na rundunar ‘yan sandan Najeriya a garin Birnin Gwari a jihar Kaduna yana hannun 'yan bindiga, yana rokon 'yanuwa su kawo masa agaji daga hannun miyagu.
Rauf Aregbesola ya bayyana a kwamitin majalisa, ya bayyana abin da ya faru ranar da aka fasa gidan yarin Kuje. Ministan Ya yi Karin Haske Kan Abin da Ya Faru.
An yi umarni a ga bayan masu tada kayar baya. Ministan harkokin gida yace an ba jami’an tsaro wa’adin nan da Disamba a ga karshen ‘yan bindiga da ‘yan ta’adda.
A jihar Borno, ‘Yan ta’addan sun dauko gawawwaki domin suyi sallah, sai jirgin Super Tucano ya sake yi masu luguden wuta. Har yanzu ba a a san iyakar barnar ba
Garba Shehu a wani jawabi da ya fitar, yace Gwamnan Benuwai yana tattaro labaran teburin mai shayi, yana zargin gwamnati da son kai wajen yakar rashin tsaro.
Shugaban Sojojin Najeriya
Samu kari