Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Tsohon sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya bayyana halin da Najeriya ke ciki, inda ya ce abin kunya ne kasar ta ke kiran kanta uwa ga Afrika duba da tattalin ar
Tsohon gwamnan babban bankin Najeriya, Alhaji Muhammad Sanusi, ya ce tattalin arzikin Najeriya ya na dab da rushewa matukar kasar nan ba ta sauya akalarta ba.
Kotun tarayya dake zamanta a Abuja, ta sanar da ranar da zata yanke hukunci kan shari'ar tsohon sarkin Kano, Sanusi II, da gwamnatin Kano, karkashin Ganduje.
Shugaban Darikar Tijjaniyya a Najeriya, Muhammadu Sanusi II, ya gargadi ‘yan Najeriya da su daina la’antar shugabanninsu saboda halin kunci da kasar ke ciki.
Khalifan tijjaniyya a Najeriya kuma tsohon sarkin Kamo, Muhammad Sanusi II, yace duk masu fafutukar ballewa daga Najeriya basu sam abinda suke aikatawa ba.
Khalifan tijjaniyya a Najeriya kuma tsohon sarkin Kano, Alhaji Muhammad Sanusi II, yace ya zama wajibi yan najeriya su nemo hanƴar dogaro da kai, su daina jira.
Tsohon sarkin Kano Sanusi Lamido Sanusi ya bayyana yadda ya ci sa'a a rayuwarsa fiye da duk wani dan Najeriya, musamman ma wadanda suka rike shugabanci a kasar.
Tsohon sarkin Kano, Muhammadu Sanusi ya magantu kan matsayarsa na tsayawa siyasa a nan gaba kadan ko kusa ko nesa. Ya ce bai da burin tsayawa takarar shugaba.
Tsohon Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya bayyana yadda Najeriya ta gagara cimma wani abin kirki cikin shekaru 40 da suka gabata. Ya bayyana haka ne a Kaduna.
Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Samu kari