Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Shugabannin Tijjaniyya sun bayyana Sanusi a matsayin Alheri ga Najeriya bayan nada khalifa a Najeriya. Sun ce Sasnusi mutum ne mai mutunci da ake har yanzu ake
Sabon Khalifa na darikar Tijjaniya a Najeriya, Muhammad Sanusi ya bayyana cewa babu rashin jituwa a tsakaninsa da Sheikh Dahiru Bauchi, cewa uba ne gare shi.
Sheikh Mahi Ibrahim Inyass ya tabbatar da nadin tsohon sarkin Kano Sanusi Lamido Sanusi a matsayin Khalifan darikar Tijjaniya ta Najeriya. An yi nadin a Senegal
Dariqar Tijjaniya ta musanta baiwa tsohon sarkin Kano, Malam Muhammadu Sanusi II shugabancin na a Najeriya. Sheikh Mahi Nyass, ya sanar da manema labarai hakan.
Gwamnan jihar Kaduna ya nada Sanusi Lamido Sanusi matsayin mataimakin shugaban hukumar KADIPA. Sanusi yayi alkawarin kawo ci gaba ga jihar ta Kaduna da KADIPA.
Tsohon sarkin Kano, Muhammad Sanusi II yayi kira ga gwamnati da ta saka tsauraran dokoki da za su daidaita hauhawar yawan jama'a a kasar nan, Daily Trust tace.
A jiya ne Malam Muhammadu Sanusi II ya yi magana a kan dambarwar Sheikh Abduljabbar Kabara. Tsohon Sarkin ya yabi Malamai da Hukuma a kan dakatar da Shehin.
Wasu yan jihar Kano karkashin kungiyar cigaban Darmanawa Layout, na zargin asusun lamunin Ado Bayero, wani asusun masarautar Kano, da yunkurin kwace filin Idi.
A yMajalisar Tarayya ta yi magana a kan hana Makiyaya tashi daga Arewa zuwa Kudu. Ben Kalu ya bayyana matakin da ‘Yan Majalisa za su dauka game da wannan batu.
Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Samu kari