Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Muhammadu Buhari ya kashe kasa domin babu abin da ya jawo hauhawan farashi har Naira ta rasa kima da darajarta a ra’ayin Muhammad Sanusi II irin cin bashi daga CBN
Bola Tinubu zai gyara dokar kasa a Majalisa saboda Sarakuna su yi karfi a Najeriya. Tinubu ya yi wannan alkawari ne wajen bikin taya Sarkin Ondo cika shekaru 70.
Mu na da labari cewa Sarkin Bauchi, Rilwanu Suleiman Adamu ya ziyarci wasu kasuwanni domin ganin yadda farashin kayayyakin masarufi su ke a cikin tsadar rayuwa.
Shugaban kasa Tinubu, Sultan na Sakkwato, Sa’ad Abubakar da wasu Musulman yan Najeriya 13 da suka shiga jerin musulman duniya 500 masu fada a ji a 2024.
Sultan ya fitar da jawabi ne ta bakin shugabannin majalisar NSCIA, ya na mai kira da a tsagaita wuta a kan al’ummar zirin Gaza. Abubakar Sa’ad III ya caccaki Amurka.
Gwamnatin Abba Kabir Yusuf za ta tura yara da-dama zuwa Indiya su yi digirgir, kuma ta biyawa dalibai 57, 000 kudin jarrabawar gama sakandare na NECO da NBTE.
Rabiu Musa Kwankwaso ya yi jawabi a wajen walimar aurar da Hisbah ta gudanar, jagoran ya ce babu abin da ya ke yawan raba aure a duniyar yau irin duba waya.
Sanatan Kano ta Arewa ya batar da kusan N300m domin talakawa su yi karatun jami'a a Kano.tallafin za su taimaka masu wajen kudin mota da cin abinci.
Alhaji Aminu Ado Bayero ya yi jawabi a ranar bikin kanjamau ta Duniya da aka yi a makon nan. Sarki Bayero ya bukaci gwamnati ta kawowa al’umma mafitar matsin rayuwa.
Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Samu kari