Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Tsohon Sarkin Kano, Muhammad Sanusi Lamido Sanusi II yana ganawa da Shugaba Bola Tinubu a fadar shugaban kasa, Abuja, bayan tafiyarsa zuwa Jamhuriyar Nijar.
A yau Sarkin Kano na 14, kuma Halifan darikar Tijjaniyyah na Najeriya, Muhammadu Sanusi II, ya samu ganawa da Shugaban mulkin sojan Nijar, Abdulrahmane Tchiani.
Abba Kabir Yusuf ya amince da nadin shugabannin hukumomin gwamnati. Sanusi Bature Dawakin Tofa ya ce a cikin wadanda aka ba mukamai akwai Dr. Maigari Indabawa
An alaƙanta tsohon gwamnan Kano, Abdullahi Umar Ganduje da hannu cikin cire sunan Maryam Shetty daga mutanen da Tinubu zai naɗa ministoci a gwamnatinsa. Shetty.
Ana zargin an daura hotunan Muhammadu Sanusi II da na Shugaban kasa a gidan Gwamnatin Kano, a hedikwatar APC da ke birnin tarayya, an ga allon Abdullahi Ganduje
A Kano, a auren zaurawan da gwamnatin Abba Kabir Yusuf za tayi, mata su na harin auren Sanata Kawu Sumaila, Yusuf Ogan Boye, da wani ‘Dan Majalisar tarayya.
Za a ga Dr. Abubakar Labaran Yusuf wanda shi ne kwamishinan ma'aikatar lafiya a Kano ya yi zaune a bakin ƙofar shiga ma'aikatar lafiya domin tare masu makara.
A yayin da ake bikin hawan Nasarawa, Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya hadu da Sarkin Kano da ‘yan majalisarsa a ranar hawan dashe a gidan Gwamnatin Kano.
An kori manyan sakatarorin gwamnatin Zamfara, kuma an tsaida wasu cikin shugabannin gargajiya. Gwamna Dauda Lawal Dare ya soke matakan da gwamnatin APC ta dauka
Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Samu kari