Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
A ranar Juma'a, 8 ga watan Disamba, tsohon gwamnan jihar Kaduna, Mallam Nasir El-Rufai da Mai daraja Muhammadu Sanusi II, sun ziyarci kauyen Tudun biri a Kaduna.
Tsohon ministan kudi kuma dattijon ƙasa, Chief Olu Falae, ya jaddada cewa bai kamata Shugaban Ƙasa a Najeriya ya zauna kan kujerar ministan man fetur ba.
Muhammadu Sanusi II ya yi wa al’umma ta’aziyyar rayukan da aka rasa a Kaduna., ya ce suna fata hukumomi za su yi bincike da kuma da kuma daukar matakai.
Tsohon gwamnan babban bankin Najeriya (CBN) Sanusi Lamido Sanusi, ya yi magana kan zaman shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ministan man fetur na kasar nan.
Kingsley Chiedu Moghalu ya nuna hukuncin zaben Gwamnan Kano ya na neman tada zaune tsaye a sakamakon tsige Abba Kabir Yusuf, an ji yana kukan hukumomi sun lalace.
Wuta ta lakume ofisoshi da kayan aiki da gobara ta tashi a Hukumar shari’ar Kano. Tashin gobarar a ranar Talata ya tsayar da ayyukan Hukumar cak.
Muhammadu Buhari ya kashe kasa domin babu abin da ya jawo hauhawan farashi har Naira ta rasa kima da darajarta a ra’ayin Muhammad Sanusi II irin cin bashi daga CBN
Bola Tinubu zai gyara dokar kasa a Majalisa saboda Sarakuna su yi karfi a Najeriya. Tinubu ya yi wannan alkawari ne wajen bikin taya Sarkin Ondo cika shekaru 70.
Mu na da labari cewa Sarkin Bauchi, Rilwanu Suleiman Adamu ya ziyarci wasu kasuwanni domin ganin yadda farashin kayayyakin masarufi su ke a cikin tsadar rayuwa.
Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Samu kari