Haduran mota a Najeriya
FRSC sun bayyana cewa mutane 21 ne suka mutu cikin 22 da hadarin hanyar Bauchi ya afka dasu. Hukumar ta bayyana sunayen mamatan da lambobin wayar makusantansu.
Mutum 1 ya mutu, wasu da dama sun jikkata a wasy hadarurruka guda biyu da suka faru daban daban a kan babbar hanyar Legas zuwa Ibadan a ranar 24 ga watan Mayu.
Ayarin motocin mataimakin shugaban kasar Najeriya Farfesa Yemi Osinbajo sun gamu da mummunan hadari a babban birnin tarayya Abuja yayin da suke kan hanyarsu ta
A sannu kasar Najeriya ke neman cinye gasar kasar da ta fi kowacce miyagun tituna masu hatsarin gaske. Wannan kuwa ya dogara da yawan mutanen da ke mutuwa bane a kowacce rana a kan titunan. Kamar yadda hukumar kula da hadurran...
Wai ibtila’I ya rutsa da mutane da dama yayin da jirgin kasa cike da fasinjoji ya tuntsura daga kan layin dogo a daidai kasuwar dabbobi ta Ashade dake kusa da tashar Magoro, a cikin unguwar Agege ta jahar Legas, kamar yadda Legit.
A ranar Alhamis dinnan ne hukumar kula da titunan gwamnatin tarayya (FERMA) tace an kammala sama da aiyukan manyan tituna guda 88 da aka saka a kasafin kudin shekarar 2017. Shugaban bangaren sadarwa da hulda da jama'a...
Mutane 12 sun samu munanan raunuka, a lokacin da wata mota mai daukar mutane 18 ta fadi a ranar Asabar dinnan, yayinda wata mota mai kirar Toyota Previa mai rijistirashin lamba FST 927 XP ta fada cikin wani rami, inda mutane 11...
A shekarara data gabata ne gwamanatin kasar nan ta amince da aikin hanyar, bayan wani zama da majalisar ministocin kasar nan suka yi a karkashin jagorancin shugaban kasa Muhammadu Buhari. Hanyar dai ta jima da lalacewa dalilin...
Haduran mota a Najeriya
Samu kari