Jihar Rivers
Jam'iyyar adawa a jihar Ribas watau APC ta ba Gwamna Siminalayi Fubara awanki 48 ya yi murabus daga muƙaminsa ko kuma Majalisar dokoki ta tsige shi.
Kotun kolin Najeriya ta soki Gwamna Fubara bisa tafiyar da harkokin gwamnati ba tare da Majalisa ba, ta ce babu hujjar da ke nuna ƴan Majalisa 27 sun sauya sheka.
Chief Abiye Sekibo ya ce Gwamna Fubara ya shawo kan kusoshin Ribas suka juyawa Atiku baya, suka koma layin Tinubu a kokarin da yake na kawo ci gaba a jihar.
Rigima tsakanin Majalisar dokokin jihar Ribas da ɓangaren gwamnati ta kara tsanani, ƴan tsagin Wike na shirin dawo da yunƙurinsu na tsige Gwamna Fubara.
‘Yan bindiga sun farmaki matasa masu taron siyasa a Ribas, sun harbi mutum 14. ‘Yan sanda sun sanar da cewa sun kama mutum 1, kuma sun kwace bindiga daga hannunsa.
Majalisar dokokin Ribas ta bai wa Gwamna Fubara wa’adin awanni 48 ya miƙa sababbin sunayen kwamishinoni bayan ta zarge shi da yin nade-nade ba tare da amincewa ba.
Mataimakiyar gwamnan jihar Ribas, Farfesa Ngozi Odu ta musanta raɗe-raɗin da ke yawo cewa ta yi murabus daga matsayinsa saboda matsin lambar da take sha.
Hukuncin da babbar kotun tarayya ta yanke a kan zaben kananan hukumomi na jihar Ribas ya jawo an fara hasashen yadda shari'ar APC da gwamnatin Kano za ta kasance.
Gwamnatin jihar Ribas karkashin Gwamna Siminalayi Fubara ta ce ba za ta amsa gayyatar da majalisar dokoki ta yi na ake gabatar da kasafin kuɗin 2025 ba.
Jihar Rivers
Samu kari