Jihar Rivers
Rahotanni da muke samu sun ce tsohuwar Jakadiyar Najeriya a Trinidad da Tobago, Ambasada Nne Furo Kurubo, a jihar Lagos tana da shekara 84 a duniya.
Gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara ya umarci shugabannin kananan hukumomi su fara biyan mafi karancin albashin N85,000 domin cika ka'idar aiki.
Miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai hari kan wani limamin addinin Kirista a jihar Rivers. 'Yan bindigan sun yi garkuwa da shi tare da wasu mutum biyu.
Rundunar ƴan sanda reshen jihar Rivers ta tabbatar da mutuwar mutane akalla 10 a wani azababben faɗa da ya kaure tsakanin ƴan kungiyoyin asiri kan kuɗi.
Kotun kolin Najeriya ta kawo ƙarshen taƙaddama kan sauya shekar ƴan Majisar dokokin Ribas 27, ta sallami ƙarar da Gwamna Fubara ya ɗaukaka zuwa gabanta.
shugaban kasa Bola Ahmed Bola Tinubu ya sanya hannu kan dokar kafa jami'ar fasahar muhalli a yankin Ogoni a jihar Rivers bayan kafa wata jami'ar a Kudancin Kaduna
Wani jigo a jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ya caccaki karamin ministan tsaro kan sukar da ya yi wa tsohon gwamnan jihar Rivers, Rotimi Amaechi.
An fafata tsakanin magoya bayan Gwamna Siminalayi Fubara na jihar Rivers da na Nyesom Wike a hedkwatar jam'iyyar jam'iyyar PDP da ke birnin Port Harcourt.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya bayyana yadda yan Najeriya suka watse musu yayin kamfen siyasa a jihar Rivers da ke Kudancin Najeriya.
Jihar Rivers
Samu kari