Jihar Rivers
Mazauna jihar Ribas sun fada fargaba a lokacin da wata tukunyar gas ta tarwatse ana tsaka da gyaranta, har ta farfasa wasu shagunan ta fito har bakin titi.
Wata kotu a Rivers ta ci taran mutanen Wike da suka bukaci gwamna Fubara ya sake gabatar da kasafin kudin 2025. Kotun ta ce a cigaba da aiki da yan majalisa uku.
Mr. Nyesom Wike ya ce jihar Ribas ba ta taba samun gwamna adali kuma mai nagarta kamarsa ba, ya ce Odili ne ke zuga Fubara ya take umarnin shugaban kasa.
Gwamnan Rivers, Siminalayi Fubara, ya bayyana cewa ba zai ci gaba da jure wulakancin da ake masa daga ɓangaren Nyesom Wike ba inda ya ce ya gama hakuri kan haka.
Dattawan jihar Rivers sun ja kunnen Wike inda suka ce ya tabo stuliyar dodo tun da ya tabo tsohon gwamnan jihar Peter Odili. Sun bukaci Wike ya ba Odili hakuri.
Gwamnan jihar Rivers, Suminalayi Fubara ya jijjige Wike da mutanensa. Gwamnan ya ce ya dogara ga Allah wajen maganin makiya jihar da al'ummarta a gaba.
Gwamnan jihar Rivers ya gabatar da kasafin kudin sama da Naira triliyan 1 na shekarar 2025. Siminalayi Fubara ya ce kasafin N1.888tn zai bunkasa jihar a 2025.
Shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya bayyana fatan cewa APC za ta ci gaba da lashe jihohi a Kudu maso Kudu, yana mai cewa zai kawo sauyi mai kyau.
Gwamnonin jihohin Rivers da Bayelsa sun kawo karshen rikici kan rijiyar mai da aka shafe shekaru 22 ana yi a tsakaninsu wanda suka yi yarjejeniyar janyewa daga kotu.
Jihar Rivers
Samu kari