Rabiu Kwankwaso
Sanata Rabiu Kwankwaso, dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar NNPP mai kayan marmari ya bukaci yan Najeriya da su zabi nagartattun shugabanni a zaben 2023.
A ranar Laraba, 1 ga watan Fabrairu, kungiyar yakin neman zaben Obi-Datti, ta karyata ikirarin cewa Peter Obi na tattaunawa da Atiku Abubakar na jam'iyyar PDP.
Za a ji babban ‘Dan takaran kujerar shugabancin Najeriya a 2023, Atiku Abubakar ya ce jam’iyyar PDP za ta doke Bola Tinubu domin mutane sun gaji da mulkin APC.
Takarar shugabancin Bola Ahmed Tinubu na APC na iya haduwa da gagarumin cikas yayin da kungiyar dattawan arewa ta tabbatar da cewar Kwankwaso zai janyewa Atiku.
Kasa da wata daya gabanin babban zaben shugaban ƙasa, tsohon Sakataren NNPP a shiyyar kudu maso gabas wanda ya koma PDP ya ce mulki ya fi karfin Kwankwaso.
Kakakin New Nigeria People’s Party (NNPP) ya zargi INEC da kin bin hukuncin kotu, Dr. Agbo Major ya ce hukumar tayi watsi da doka wajen canza wasu yan takaranta
Yan takarar Shugaban kasar shugaban kasar Nigeria sun bayyyanawa yan Nigeria abinda zasuyi a kwana darin farko in aka zabesu a shekarar 2023 a kwana darin farko
Rabiu Kwankwaso ya ce masu kuɗi su ajiye kudinsu, idan ya samu nasarar zama shugaban kasa zai bai wa kowa damar canja kuɗinsa ba tare da kwabonsa ya yi ciwo ba.
Gwamnan jihar Bayelsa, Diri, yace shi da takwarorinsa ba su cire rai ba har yanzun suna fatan tsohon gwamnan Kano, Rabiu Musa Kwankwaso ya koma jam'iyyar PDP.
Rabiu Kwankwaso
Samu kari