Rabiu Kwankwaso
Gwamnan PDP ya bayyana goyon bayansa ga dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar NNPP, Rabiu Kwankwaso. Ya ce zai masa kamfen idan yazo gangami jiharsa Ribas.
Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike ya bayyana dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar NNPP, Kwankwaso a matsayin wanda zai iya hada Najeriya idan ya lashe zabe.
Mai neman kujera lamba ɗaya a Najeriya karkashin inuwar jam'iyyar NNPP, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya dira jihar Ribas domin amsa gayyatar gwamna Nyesom Wike
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya sha alwashin cewa ba zai janyewa kowanne ‘dan takara ba kuma duk wanda yace shekarar 2023 lokacinsa ne toh yayi babban kuskure.
Rabiu Musa Kwankwaso ya je Legas, a nan ya raba kan Kungiyar Yarbawa, wasu sun yi wa NNPP mubaya’a bayan sun yi irin haka ga Bola Tinubu da Peter Obi a baya.
‘Dan takaran Shugaban kasa a karkashin jam’iyyar hamayya ta NNPP, Sanata Rabiu Kwankwaso ya tona yadda Gwamnoni ke wawurar dukiyar mutanen Najeriya a saukake.
Mai magana da yawun jam'iyyar NNPP mai kayan marmari, Major Agbo, yace rahoton dake yawo cewa Kwankwaso na shirin janye wa Atiku Abubakar ba gaskiya bane .
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar NNPP ya bayyana matsayarsa game da duba lafiya a kasar waje.Tsohon gwamnan Kano ya ce ba zai ke tafiya kasar waje ba.
Kwankwaso, ‘dan takarar shugabancin kasa a jam’iyyar APC, ya sanar da cewa Najeriya tana da kudin kula da ‘yan kasarta, bai dace ana aro don biyan albashi ba.
Rabiu Kwankwaso
Samu kari