Rabiu Kwankwaso
Jam'iyyar APC a jihar Kano ta ce ba za ta bari Kwankwaso ya tabuka komai a zaben 2023 da ke tafe nan kusa ba. Ta ce zai ci taliyar karshe nan kusa ba da dadewa.
Yan kwanaki kafin babban zaben shugaban kasa na 2023, jam'iyyar APC mai mulki ta yi babban kamu na magoya bayan jam'iyyar su Sanata Kwankwaso a jihar Kano.
Jami’ar Jihar Kaduna ta KASU, ta rasa Farfesa Aminu Yusuf Usman bayan jiya. Rabiu Musa Kwankwaso ya bayyana alakarsa da Masanin tattalin arzikin da ya rasu.
Wata kungiyar 'yan arewa ta yi kira ga tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya hakura da takara ya koma bayan wanda yan arewa suke kauna.
Wata kungiya ta masu neman ceto ‘Yan Arewa ta aikawa Rabiu Musa Kwankwaso cewa ya fasa takara domin da wahala NNPP ta kai labari, zai fi kyau a zabi PDP a 2023.
Rundunar ‘yan sanda ta bada sanarwar cafke wannan mutumi da PVC. Tasiu Abdullahi Hayin Hago ya tona cewa Abba Ganduje ya say a tattaro masa katin zaben mutane.
Rabiu Musa Kwankwaso, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar New Nigeria Peoples Party, NNPP, ya kwatanta jami'yyar Labour da gishirin 'Andrews Liver Salt'.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Rabiu Musa Kwankwaso, ya bayyana cewa rikicin kan Ma'adanai da Allah ya ba arewa ne ya kawo ta'addanci kala-kala a inda abun ya taba.
Idan an samu wanda ya fi Rabiu Musa Kwankwaso cancanta, ‘dan takaran zai janye, Kwankwaso ya nuna a shirye yake da ya fasa takarar da yake yi na shugaban kasa
Rabiu Kwankwaso
Samu kari