Jam'iyyar PDP
Gwamna Nyesom Wike ya sake caccakar da takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar kan ganawa da gwamnonin APC a sirri a kokarinsa na zawarcinsu.
Gwamnan jihar Delta kuma ɗan takarar mataimakin shugaban ƙasa na jam'iyyar PDP, ya bayyana cewa ubangiji zai ba su nasara a zaɓe mai zuwa na shekarar 2023.
Bisa ga dukkan alamu gwamna Seyi Makinde na jihar Oyo na cikin tsaka mai wuya saboda rigimar sa da Atiku Abubakar, ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar PDP.
Atiku Abubakar zai zauna gefe yana kallon rikicin da ya kaure tsakanin ‘Yan G5. Alamu na nuna baraka ta shiga tsakanin Gwamnonin a kan ‘Dan takaran da za a bi.
Sanata Chimaroke Nnamani mai wakiltar Enugu East ya yi kira ga matasan Najeriya su zabi dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar APC, Asiwaju Bola Ahned Tinubu.
Abokin takarar Atiku a zaben shugaban ƙasan 2023 kuma gwamnan jihar Delta, Ifeanyi Okowa, ya ce da zaran PDP ta koma kan madafun iko, yunwa ta kare a kasa.
Wasu manyan jiga-jigai da mambobin jam'iyyun PDP, ADC da Accord Party sun sauya sheka zuwa jam'iyyar APC, sun ce ba zasu iya zama a tsoffin jam'iyyunsu ba.
Bayanai sun bayyana abin da ya faru a ganawar dan takarar shugaban kas ana jam'iyyar APC, Bola Tinubu da gwamnonin G-5 masu adawa da dan takarar Atiku Abubakar.
Wata babban kotun tarayya da ke zamanta a Kano ta sake tabbatar da Mohammed Sani Abacha, a matsayin halastacen zababben dan takarar gwamna na PDP a jihar Kano.
Jam'iyyar PDP
Samu kari