Jam'iyyar PDP
Babbar jam’iyyar adawa ta PDP, ta dakatar da Sanata Nnamani Chimaroke da wasu mutum bakwai daga jam’iyyar. Sanatan yana fitowa fili yi wa Bola Tinubu kamfen.
Karar Kwana takai shugaban jam'iyyar PDP, na karamar hukumar ENugu wajen yakin neman zaben, inda kuma anan ne ajalisa yayi, ya yanke jiki ya fadi ya mutu..
A labarin da muke samu, wasu jiga-jigan PDP a jihar su dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP sun bayyana komawa APC mai mulkin kasar nan tun shekaru 8.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde bai halarci gangamin yakin neman zaben shugabancin Atiku Abubakar ba wanda ke gudana yau Alhamis, 19 ga watan Janairu a Ibadan.
Dan mai magana da yawun kwamitin yakin neman zaben dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar APC, Festus Keyamo ya musan batun Atiku na bawa yan jam'iyarsa kwamgila
Jam'iyyar PDP ta magantu kan zargin da jam'iyyar APC tayi wa dan takararta na cewa shi ba barawo bane, kuma ba da alaqa da cin hanci da rashawa a tarihinsa
Jigon APC ya bayyana cewa, yanzu lokaci ne da Tinubu ya kamata ya mike kafa a Villa ya gaji Buhari a zaben 2023 da ke tafe nan da watanni kadan masu zuwa mana.
Yayin da babban zaben shugaban kasa na 2023 ke kara gabatowa, jigo kuma mai daukar nauyin APC a jihar Delta, Cif Tony Amechi ya koma jam'iyyar PDP mai adawa.
A wani labari mai daukar hankali, Atiku zai je kamfen daya daga cikin jihohin PDP, amma gwamnan ya nuna ba zai halarci taron gangamin ba saboda wasu dalilai.
Jam'iyyar PDP
Samu kari