Jam'iyyar PDP
Jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP, ta gargadi yan Najeriya game da goyon bayan jam'iyyar APC mai mulki a kasa tana mai cewa APC bata san inda za ta ba.
Gwamnoni jam'iyyar PDP guda 5 da suka yiwa Atiku tawaye sun shirya sanar da dan takaran shugaban kasan da zasu marawa baya a zaben 2023 ranar 5 ga Junairu, 2023
Jigon PDP kuma tsohon sanata a Najeriya ya bayyana shawarinsa ga gwamnonin G-5 masu adawa da tafiyar Atiku da kuma shugabancin jam'iyyar adawa ta PDP a kasa.
Jama'ar kafar sada zumunta sun yi ta cece-kuce bayan da wani bidiyo rubutu ya fito lokacin da yake rubutu a kan wata takarda da hannun hagu a wani wurin taro.
A ranar Litinin, 26 ga watan Disamba 2022, Atiku Abubakar ya dauko Hassana Maina ta zama Hadimarsa kan SDG. Budurwar ta tabbatar da haka a shafinta na Twitter.
Mai neman zama shugaban kasa a inuwar PDP, Alhaji Atiku Abubakar, ya shiga zuciyar 'yan Najeriya da dama bayan ya taya gwamna Makinde murnar karin shekara.
Inatimi Spiff, tsohon sanata wanda ya wakilci Bayelsa ta Gabas ya mutu. Jigon na PDP wanda babban dan kashenin Atiku ne ya mutu a ranar Asabar, 24 ga Disamba.
Gwamna Dave Umahi ya ci Jam’iyyarsa tarar N5m a dalilin saba dokar Kamfe. Gwamnatinsa ta nuna rashin sanayya, ta ce a biya kudin ta asusun hukumar karbar haraji
Jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) ta rasa wani babban jigonta da 'ya'yanta 20,000 a jihar Plateau inda suka sauya sheka zuwa jam'iyyar APC mai mulki.
Jam'iyyar PDP
Samu kari