Kwamitin zaman lafiya
Gwamnatin jihar Katsina ta shirya tare da gudanar da Addu'oin neman Allah mai girma da ɗaukaka ya dawo da zaman lafiya a jihar da ma sauran sassan Najeriya.
Manjo Hamza Al-Mustapha ya yi bayani mai ban tsoro a zaben 2023. Rahoton da aka samu ya nuna cewa makamai da kwayoyi da-dama suna ta barkowa cikin Najeriya.
An yi ram da wasu ‘yan kasar waje hudu dauke da miyagun kwayoyi. Jami’an Hukumar NDLEA mai yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi a Najeriya ta sanar da haka.
Yanzu muke samun labarin mutuwar shugaban jam'iyyar PDP a jihar Zamfara, Ahmad Sani Kaura. Ya rasu yayin da ya halarci wani taron zaman lafiya a jihar yau.
Majalisar dokokin jihar Neja, a jiya ranar Laraba, ta umurci hukumar yan sanda su damke Kabir Abbas, bisa bacewar taraktoci 72 na kananan hukumomi 25 na jihar.
Rikici ya barke a ranar Laraba tsakanin wasu da ake zargin yan daban tashar mota ne da wasu yan kasuwa a shahararren kasuwar Alaba da ke Ojo a Legas. A kalla wa
Mataimakin gwamnan jihar Zamfara, Sanata Hassan Nasiha, ya ce shugaban yan bindiga, Bello Turji, ya rungumi zaman lafiya tare daa wasu kungiyoyin yan ta'adda.
Jihar Legas - A jiya ne hukumar kwastam ta Najeriya ta jagoranci wasu hukumomin gwamnatin tarayya wajen lalata kwantena 48 na magungunan da aka kama a huku.
Jihar Kano - Kotun tarayya da ke zamanta a Kano, ta ƙi yadda da buƙatar mayar da shari’ar Malam Abduljabbar Nasir Kabara zuwa babban birnin tarayya Abuja. Raho.
Kwamitin zaman lafiya
Samu kari