Rikicin PDP
Ministan yada labarai da al’adu, Lai Mohammed ya yi wa babbar jam’iyyar adawa ta PDP kaca-kaca, in da ya bayyana jam’iyyar PDP a matsayin jam’iyyar da ke da
Kwamitin NCMC mai aikin kula da yakin neman zaben PDP ya nada wasu sababbin Darektoci. Wadannan Darektoci da mataimakansa za su taimakawa Atiku Abubakar a 2023.
Mun tattaro maku Jihohi 12 da Jam’iyyun APC, PDP ko LP ba za su shiga Takarar Gwamna a Zaben 2023 ba. APC ta samu kanta cikin tsaka-mai-wuya a jihar Akwa-Ibom.
Jigon jam'iyyar PDP mai adawa, Chief Bode George, yace har yanzun ba'a warware matsala ɗaya da ta dami tsagin Wike ba duk da zaman da aka yi da Kwamitin BoT.
Na hannun daman Dankwambo, Alhaji Ahmed Abubakar Walama, ya sauya sheka daga Peoples Democratic Party (PDP), zuwa jam’iyyar All Progressives Congress (APC).
Jam’iyyar PDP tayi wani zama na musamman a ranar Talatar nan bayan dawowar Iyorchia Ayu daga waje. Shugaban PDP ya sa a binciki ‘Yan NWC da suka dawo da N122m
Kwamitin amintattun jam'iyyar PDP ta bayyana cewa, bai samo mafita kwakkwara zamansa da gwamnan jihar Ribas Nyesom Wike ba, The Nation ta ruwaito a yammacin yau
A 2023, jam’iyyu 18 suka tsaida ‘yan takara 837 a zaben gwamnoni da za a gudanar a jihohi 28. APC za ta shiga zabe a Ogun ba tare da hamayya daga PDP da LP ba.
Shirun da gwamnonin jam’iyyar PDP biyar masu biyayya ga tsagin Nyesome Wike na jihar Ribas suka yi ya sa cikin shugabannin jam’iyyar adawar ya duri ruwa sosai.
Rikicin PDP
Samu kari