Rikicin PDP
A kokarin warware rikicin jam'iyyar PDP, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar ya sake ganawa da Gwamna Nyesom Wike na Jihar Rivers. Wata m
FCT, Abuja - Shugaban uwar jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) Dr. Iyorchia Ayu, ya dawo gida Najeriya bayan makonni biyu da ya kwashe a nahiyar Turai.
Babbar jam'iyyar adawa ta PDP ta amince da cewa ta tura wasu miliyoyi zuwa asusun bankunan mambobin kwamitinta na ayyuka (NWC), amma ta ta musanta ba da kudin.
Tsohon sanata mai wakiltar Kogi ta Yamma a majalisa ta takwas, Dino Melaye ya ce Najeriya kamar mota ce da bugaggen direba ke tukawa kuma bai san inda take ba.
Birnin tarayya - Akalla mambobin kwamitin gudanarwan jam'iyyar adawa ta Peoples Democratic Party PDP sun mayar da kudi N122.4 million baitul malin jam'iyyar.
Kotun koli a ranar Alhamis 29 ga watan Satumba ta tattara da zababben gwamnan jihar Osun, Sanata Ademola Adeleke a matsayin sahihin dan takarar da ya lashe.
Tsohon ɗan takarar gwamnan Kano a inuwar PDP, Muazu Magaji Ɗan sarauniya, yace babu wata hujja da ta yi nuni da cewa Atiku ya yi alƙawarin ba Wike mataimakinsa.
Kwamitin yakin neman zaben Atiku Abubakar yace akwatin zabe kurum yake hange yanzu. Atiku Abubakar ya maida martani ga manyan PDP da suka kauracewa bude kamfe.
Atiku Abubakar mai takaran shugaban kasa a inuwa PDP zai yi maganin masu kukan Biyafara, yace zai yi kokari wajen karawa jihohi 36 karfi da hadin-kan majalisa.
Rikicin PDP
Samu kari