Rikicin PDP
Gwamna Godwin Obaseki na jihar Edo ya bayyana cewa mambobin jam'iyyar PDO ne ke da alhakin yanke makomar takarar mataimakinsa, Shilip Shaibu a zaben Edo.
A yanzu mataimakin gwamnan Edo da mai gidansa sun samu sabani, da aka yi hira da shi, Philip Shaibu ya fadi daga inda matsalar ta fito hara bin ya bata tafiyar PDP.
Shugaban cocin Jehovah Eye Ministry, Fasto Godwin Ikuru, ya shawarci ministan birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, da ya kyale yaronsa Gwamna Fubara.
A shekaru 23 da kafuwar jam’iyyar PDP a Najeriya, ta yi shugabanni da-dama. Yanzu kuma za ayi gangami domin zaben sabon Shugaban Jam’iyya da sakatare na kasa.
Masu zanga-zanga sun dira a hedikwatar jam'iyyar PDP ta kasa kan kiran a kori shugaban jam'iyyar na kasa inda suka bayyana rawar da ya taka a rikicin Wike da Fubara.
Hatsaniya kan batun shugabancin majalisar dokokin jihar Bauchi ta ƙaru bayan kotun ɗaukaka kara ta tuge shugaban majalisar da mataimakinsa kwanan nan.
Za a ji yadda APC ta tsokano fadan Amaechi saboda a farantawa Wike rai. Eze Chukwuemeka Eze wanda jigon jam’iyyar APC ne bai goyon bayan yadda ake jawo Nyesom Wike.
Mataimakin gwamnan jihar Edo, Philip Shaibu, ya ce yana da kwarin guiwar tumurmusa duk ɗan takarar da Gwamna Obaseki ya tsayar da zaben fidda gwanin PDP.
Shugaban cocin INRI Evangelical Spiritual Church, Primate Babatunde Ayodele, ya bukaci jam'iyyar PDP ta warware rikicin cikin gidanta idan tana son sake mulki.
Rikicin PDP
Samu kari