Rikicin PDP
Honorabul Moses Thomas, kakakin majalisar dokokin jihar Filato da mataimakinsa sun miƙa takardar sauka daga kan shugabancin majalisar ranar Talata.
Jami'an rundunar ƴan sandan Najeriya sun mamaye tare da kwace iko da majalisar dokokin jihar Ribas biyo bayan zama biyu daban-daban da yan majalisar suka yi.
Samuel Anyanwu ya shiga takarar Gwamna ba tare da ajiye kujerarsa a NWC ba. Yanzu kotu da Samuel Anyanwu sun jawo ana rikici tsakanin Wike, Gwamnoni da manyan PDP
Yusuf Gagdi ya yi wa PDP barazanar raba su da Gwamnatin Jihar Filato. 'Dan majalisar ya jawowa jam’iyyarsa ta APC abin magana da barambar da ya yi a taro.
An buƙaci ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar da ya ceto jam'iyyar a zaɓen 2027, inda aka gaya masa hanya mafi sauƙi da zai yi hakan.
Wasu gungun masu zanga-zanga sun mamaye babbar sakateriyar jam'iyyar PDP ta ƙasa da ke Wadata Plaza a birnin tarayya Abuja, sun nemi a rushe NWC na kasa.
Bayo Onanuga ya fadi abin da ya jawo APC ta karbe kujerar Gwamnoni. Ana zargin Bola Tinubu ya sa hannu APC ta karbe kujerar wasu Gwamnonin adawa.
Kotu ta ba Jam’iyyar APC kujeru a Filato da aka tsige ‘Yan majalisun dokokin PDP. Kujerar Hon. Rimvjat Nanbol ta bar hannun jam'iyyar PDP ta koma hannun LP.
Kafin a je ko ina, mutane sun fara zanga-zanga a kan sauke Gwamnan Filato da kotu ta yi. Hukuncin kotun daukaka kara bai yi wa wasu dadi a jihar Filato ba.
Rikicin PDP
Samu kari