Rikicin PDP
Mata Mambobin babbar jam'iyyar adawa ta ƙasa, PDP, sun bukaci uwar jam'iyyar ta tuna da su, ta basu muƙamin mataimakin shugaban jam'iya na ƙasa a taro mai zuwa
Adadin masu takarar neman kujeran Shugaban jam'iyyar Peoples Democratic Party PDP ya sauko daga goma zuwa uku bayan an bukaci kowani yanki cikin yankunan Arewa.
Tsohon kwamishinan ƙasa na jihar Cross Rivers, Edem Ekong, ya aike da wasikar murabus daga mamban jam'iyyar hamayya PDP ga shugabannin jam'iyya na gundumarsa.
Tsohon bulaliyar majalisa, Sanata Roland Owie, ya bukaci shugabannin jam’iyyar PDP su tsaya tsayin-daka wurin tsayar da dan arewa a matsayin dan takarar ta kama
Babbar jam'iyyar hamayya PDP ta maida martani kan jita-jitar da mutane ke yaɗawa cewa, gwamnan Akwa Ibom, Udom Emmanuel, zai sauya sheƙa zuwa APC mai mulki.
Jam'iyyar PDP na ci gaba da duba yiyuwar nada shugaban jam'iyya a Arewa, sai dai, ana zargin Atiku da Bola Tinubu na kitsa yadda za su yi a dawowa da Uche Secon
Jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) a ranar Alhamis, 7 ga watan Oktoba, ta fara taron gaggawa na kwamitin zartarwar jam'iyyar na kasa (NEC) karo na 94.
Shugaban matasan jam'iyyar APC reshen jihar Kaduna,Aliyu Bello, yace ya zama wajibi PDP ta bar kofar neman takarar shugaban ƙasa a buɗe ga kowa a zaɓen 2023.
Gwamnonin da aka zaɓa karkashin inuwar jam'iyyar PDP, sun kaɗa kuri'ar amincewa yankin arewa ya fitar da shugaban jam'iyyar hamayya PDP na gaba a taron su.
Rikicin PDP
Samu kari