Rikicin PDP
Gabanin zaben gwamnan Jihar Ekiti ta ranar 18 ga watan Yuni, tsohon Gwamna Segun Oni, kuma wanda ya zo na biyu a zaben cikin gida da aka kammala a baya-bayan na
Jam'iyyar PDP ta shiga matsi, inda jam'iyyar ke shirin zaban wanda zai gaji Buhari. Atiku dai 'yan kudu sun ce sam ba za su amince da tsayawarsa takara a 2023 b
Jam'iyyar PDP mai mulki a jihar Benuwai ta dakatara da wasu manyan jiga-jiganta guda hudu, cikin su har da tsohon surukin gwamna Samuel Ortom na jigar Benuwai
Babbar jam'iyyar hamayya PDP ta bayyana cewa har yanzun ba ta ɗauki mataki kak cewa wani yanki ne zai fitar da ɗan takarar shugaban ƙasa a babban zaben 2023 ba.
PDP a unguwar Adewole da ke karamar hukumar Ilorin West na jihar Kwara ta kori mambobin jam’iyyar hudu sannan ya dakatar da wasu biyar kan zargin cin amana.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ranar Laraba ya bayyana cewa sabbin Shugabannin jam'iyyar Peoples Democratic Party PDP zasu nunawa yan Najeriya cewa jam'iyyar.
Babbar jam'iyyar hamayya ta ƙasa PDP ta sanar da ɗaukan matakin dage babban taron ta da ta shirya a yankin arewa maso yammacin Najeriya zuwa nan gaba kaɗan.
Idan za a tuna, zaen shugabannin jam'iyya na yankin arewa maso yamma an dakatar da shi bayan rikicin da bangaren tsohon gwamna Rabiu Musa Kwankwaso da na Wali.
Shugaban jam'iyyar PDP na kasa ya bayyana hanyoyin da jam'iyyar ta PDP za ta iya bi don tsayar da dan takarar da ya dace da bukatar 'yan Najeriya a tsarin dimok
Rikicin PDP
Samu kari