Rikicin PDP
A makon nan mu ka samu labari Atiku Abubakar da jam’iyyar hamayya ta PDP sun kammala shirin kafa kwamitin yakin neman kujerar shugabancin kasa a zaben 2023.
Mun samu labari cewa Gwamna Nyesom Wike ya aika sako a kaikaice ga ‘ya ‘yan jam’iyyar PDP a jihar Ribas da ke aiki ta bayan fage da 'dan takara, Atiku Abubakar.
A makon da ya gabata ne, Jonah Jang ya yi kira da babban murya ga ‘Dan takaran Shugaban kasa a PDP, Atiku Abubakar ya dinke barakarsa da mutanen Nyesom Wike.
Za a ji labari Osita Okechukwu ya yi fashin baki a game da takarar Atiku Abubakar, inda aka ji yana cewa duk abin da zai faru, jam’iyyar PDP ba za ta ci zabe ba
Rikicin jam'iyyar PDP ya dauka sabon salo tsakanin Atiku da Wike inda aka sanyawa wasu magoya bayan Alhaji Atiku Abubakar mummunan takunkumi a jihar Ribas.
Idan Atiku Abubakar da Gwamna Nyesome Wike na Jihar Rivers ba su mayar da takkubansu ba sun rungumi zaman lafiya, mambobi da dama na jam'iyyar PDP za su fice da
Rahoton da muke samu daga majiyoyi ta bayyana cewa, an shiga wata ganawar sirri tsakanin 'yan tsagin Atiku da Wike domin sulhunta tsakanin shugabannin biyu.
Daya cikin wadanda aka kafa jam'iyyar PDP da su kuma mamba na kwamitin amintattu, Cif Bode George, ya ce rikicin cikin gidan na jam'iyyar na damunsa, yana mai c
An yi taron yi wa ‘Yan siyasar wankan tsarkin shigowarsu jam’iyyar PDP a garin Yola a ranar Litinin, amma ba a ga da-dama daga cikin Gwamnoni da ba su je ba.
Rikicin PDP
Samu kari