Rikicin PDP
Bode George yana ganin da wuya Atiku ya zama Shugaban kasa a 2023. Jagoran na PDP ya nunawa 'Dan takaran Shugaban kasar cewa yana bukatar kuri’un ‘Yan Kudu.
Za a ji Cosmos Ndukwe shi ne Mutumin da ke so kotu ta hana Atiku takara a PDP, ‘Dan siyasar ya shaida cewa ya je kotu ne a dalilin sabawa dokar PDP da aka yi.
Jagororin PDP sun kafa kwamiti na mutane 14 da za su sasanta rigimar da ta addabi Jam’iyyar. Kowane bangare ya kawo mutanensa da za su shiga wannan kwamitin.
A kokarinsa na shawo kan gwamnan Ribas, Nyesom Wike, Atiku na naɗa gwamnan Adamawa a matsayin shugaban tawagarsa da zata sulhunta da tsagin gwamna Nyesom Wike.
Mohammed Abacha, dan shugaban Najeriya na mulkin soja, marigayi Janar Sani Abacha ya shigar da hukumar zabe mai zaman kanta, INEC da Jam'iyyar PDP kara a kotu.
Nyesom Wike, gwamnan Jihar Rivers ya nesanta kansa daga ƙarar da aka rahoto cewa an shigar a kotu na neman soke Atiku Abubakar a matsayin dan takarar shugaban k
Yayin da gwamnan Ribas ya fara kulla kawance da wasu manyan jiga-jigan APC, mai maga da yawun jam'iyyar a Ribas, Finebone, ya sauya sheƙa zuwa tsagin adawa PDP
Wadanda suka shiga neman tikitin zama ‘Yan Majalisa za su marawa Atiku Abubakar baya ya samu kuri’a miliyan 20, A tarihin Najeriya ba a taba samun wannan ba.
Guguwar sauya sheka a yan kwanakin nan ta addabi jam'iyyar PDP reshen jihar Kebbi, shugabar matan shiyyar tsakiya da masoyanta sun tatara kayansu zuwa APC.
Rikicin PDP
Samu kari