Nyesom Wike
Nyesom Wike, Gwamnan Jihar Ribas, ya kai ziyara ga mahaifiyar tsohon shugaban kasa Umaru Musa Yar’Adua, Hajia Aya Dada Yar’Adua a Katsina, Daily Trust ta ruwait
Daya daga cikin yan takarar shugaban ƙasa a PDP kuma gwamnan Ribas, Nyesom Wike, ya ce ƙasar nan na bukatar shugaba mahaukaci da zai saita komai kan hanya.
Gwamna Aminu Masari na jihar Katsina ya yaba wa takwaransa gwamnan Ribas bisa namijin kokarin da ya yi lokacin matsalar yan awarwn IPOB da suka so shiga jiharsa
Gwamna Nyesome Wike na jihar Ribas ya bayyana matsalar da yake da ita da tsohon mataimakin shugaban kasa, Bukola Saraki da gwamnan jihar Sokoto, Aminu Tambuwal.
Tawagar yan sanda sun kama dan takarar gwamna karkashin jam'iyyar Peoples Democratic Party a Jihar Rivers, Farah Dagogo a yammacin ranar Alhamis, rahoton The Pu
Gwamnan Ribas, Nyesom Wike, ya umarci yan sandan jiharsa su kama ɗan majalisar wakilan tarayya duk inda suka ganshi bisa zargin hayar yan daba da kai hari.
Gwamna Nyesom Wike ya yi rabon N200m a Kaduna yayin da ‘Yan fansho ke kuka a jiharsa. Tsofaffin ma’aikata sun yi zanga-zanga a Fatakwal saboda rashin fansho.
Gwamnan Jihar Rivers, Nyesome Wike, ya dage kan cewa ba zai janye wa kowa ba game da batun takarar shugaban kasa gabanin zaben 2023. Wike, wanda dan takarar shu
Gwamna Nyesom Wike na Jihar Ribas ya yi alkawarin yaki da ta’addanci idan har ya samu nasarar lashe zaben shugaban kasa a 2023, Daily Trust ta ruwaito. A ranar
Nyesom Wike
Samu kari