Nyesom Wike
Nyesom Wike, gwamnan Jihar Ribas ya ce yana da iko da karfin da ake bukata a zaben shugaban kasar da zai ceto Najeriya a 2023, The Cable ta ruwaito. Ya bayyana
Ana sa ran kwamitin shiyya mai mambobi 37 na jam’iyyar PDP zai bayyana hukuncinsa kan tsarin shiyyar da jam’iyyar za ta bi a babban zaben shugaban kasa na 2023.
Bayan tabbatar da kudirinsa na neman kujera lamba ɗaya a Najeriya, gwamnan Ribas, Nyesom Wike ya sha alwashin aje makamansa ya koma gefe bisa sharaɗi guda ɗaya.
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar PDP, kuma gwamnan jihar Ribas ya bayyana cewa, yana da yakinin shi zai gaje Buhari a zabe mai zuwa na 2023 da yardar Allah
Wata kungiyar Arewa na hadin kan ƙasa, 'Northern Alliance for National Cohesion, NANC, a ranar Talata ta bukaci gwamnan Rivers Nyesome Wike ya janye kalaman da
Gwamnan jihar Ribas ya ɗauki zafi game da rikicin dake tsakanins ada gwamnan jihar Edo, ga kira shi da manyan kalamai ma su zafi ya baiwa Oshiomhole hakuri.
Gwamnan jihar Edo, Godwin Obaseki, ya taka wa gwamnan jihar Ribas birki. ya gargaɗi ce kan kalamansa na barazana, ya yi kira ga PDP ta umarci Wike ya dakata hak
An shiga murna a Jihar Rivers a ranar Talata bayan Gwamna Nyesome Wike ya ce daga yanzu gwamnatinsa za ta mayar da hankali ne wurin walwalar al'umma da bada tal
Gwamna Nyesom Wike na Ribas ya yi kira ga mambobin jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) da su hada kansu domin kwace mulki daga hannun jam'iyyar APC a 2023.
Nyesom Wike
Samu kari