Nyesom Wike
Gwamna Nyesom Wike ya ce da gwamnonin kudancin Najeriya aka hada-kai, aka doke shi a PDP, Wike ya koka, ya ce Gwamnonin Kudu suka taimakawa Arewacin Najeriya.
Gwamnan Ribas kuma ɗaya daga cikin yan takarar shugaban ƙasa a PDP, ya ce yadɗa aka sake ba Tambuwal dama ya harzuka shi, kuam saura kaɗan ya ta da yamutsi.
Gwamnan jihar Ribas kuma tsohon dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar PDP, Nyesom Wike, ya jaddada cewa zai cika alkawarinsa ta hanyar marawa dan takarar shugab
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa kuma ɗan takarar shugaban kasa da PDP ta tsayar, Alhaji Atiku Abubakar, ya gana da gwamna Wike na jihar Ribas yau Litinin .
An gano yadda Atiku ya yi amfani da dabara a mintunan karshe na zaben fidda gwanin PDP, ya samu nasarar lashe zaben kuma ya bayyana dan takarar PDP a zaben 2023
Za a gane ba a banza Alhaji Atiku Abubakar ya ba Gwamna Nyesom Wike ratar kuri’a 130, yana da makudan kudi, sannan tun 1992 ya shiga siyasa, sannan ya goge.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya sake lashe zaben fidda gwanin shugaban kasa na jam’iyyar PDP bayan ya samu kuri'u mafi rinjaye a zaben.
Rabiu Musa Kwankwaso ya nesanta kansa da hada-kai da Nyesom Wike wajen samun takara. Kwankwaso ya ce babu abin da ya hada shi da PDP tun da ya bar jam’iyyar.
Gwamnan jihar Abia, Okezie Ikpeazu, ya bayyana cewa yana son gwamnan jihar Abia, Nyesom Wike ya lashe zaben fidda dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP.
Nyesom Wike
Samu kari