Fina-finan Kannywood
A ranar 1 ga watan Nuwamba ne jarumar Kannywood, Hadiza Aliyu Gabon, ta maka wani mutum a kotun Kaduna kan zargin bata mata suna a cikin al’umma.
Shahararren jarumi a masana’antar Kannywood, Sadiq Sani Sadiq, ya bayyana cewa yana fatan wannan sana’ar tasa ta yi sanadiyyar shigarsa gidan Aljanna.
Jarumar fina-finan Kannywood da Nollywood, Rahama Sadau ta yi martani kan cece-kuce da ake a kanta da zarar ta yi wani abu, ta ce ba da gan-gan ta ke yi ba.
Shahararren jarumin nan da masana'antar shirya fina-finan Hausa, Ali Nuhu, wanda aka fi sani da Sarkin Kannywood, ya bayyana dalilin da yasa ya ki kara aure.
Hukumar tace finafinai da ɗab'i ta jihar Kano ta garƙame sutudiyon mawaƙin siyasa Idris Danzaki, bayan ya yi biris da gayyatar da ta yi masa zuwa ofishinta.
Shahararriyar jarumar masana'antar shirya fina-finan Hausa, Amal Umar ta bayyana cewa har yanzu kawancensu na nan da Maryam Yahaya duk da ba a ganinsu tare.
Shahararriyar jarumar masa'antar shirya fina-finan Hausa ta Kannywood, Amal Umar, ta bayyana cewa ita bata damfari kowa kudi ba kamar yadda ake ta yayatawa.
Allah ya yi wa shahararriyar jarumar nan ta masana'antar shirya fina-finan Hausa na Kannywood, Hannatu Umar (Jarumai) rasuwa a ranar Lahadi, 20 ga watan Agusta.
Wani matashi mai suna Adamu ya yi tattaki daga jihar Bauchi zuwa jihar Kano domin ya hadu da masana’antar shirya fina-finan Hausa na Kannywood, Aisha Humaira.
Fina-finan Kannywood
Samu kari