Fina-finan Kannywood
Fitacciyar tsohuwar jarumar Kannywood, Fati Muhammad ta mayar da martani ga mutumin da ya yi mata kalamai masu zafi a soshiyal midiya. Ta masa Allah ya isa.
Fitacciyar jarumar nan ta masana'antar shirya finafinan Hausa wato Kannywood mai suna Maimunatu Abubakar, wacce aka fi sani da Momee Gombe ta bayyana cewa.
Wani hoton fitacciyar jarumar Kannywood, Rahama Sadau, tare da wani matashi farin fata ya haddasa cece-kuce a soshiyal midiya. Mutane na ganin bai dace ba.
Fitaccen jarumin masana'antar shirya finafinai ta Kannywood, Abba Ruda, wanda aka fi sani da Abba El-Mustapha, ya bayyana yadda gwamnatin Abba Gida Gida na.
Ana samun soyayya na shiga tsakanin jaruman don kusancin aiki da shakuwa da suke yi a masana'antar fina-finai, wasu na yin aure wasu kuma abin bai kaiwa ga aure
Jarumin masana'antar finafinan Kannywood, Ali Nuhu, ya bayyana cewa ya so ƴaƴan sa su zama jaruman fim, amma sai suka nuna ba haka ba. Yace ya so su yi fim.
Ooni na Ile Ife, Oba Adeyeye Ogunwusi, ya fito a wani fim din masana’antar Hollywood ta kasar Amurka a karon farko. Fim din ya nuna al’adar mutanen Afrika.
Jarumar ta musanta zargin da ake mata wanda ke cewa da aurenta take yin shirin wasan da ake nunawa akafar youtube wanda Ahmed Bifa ne yake shiryawa da gabatarwa
Sani Musa Mai Iska ya bayyana cewa sun rabu da Fati Mohammed ne bisa kaddara domin ita uzurinta shine soyayyar mahaifiyarta yayin da shi kuma nasa karatunsa ne.
Fina-finan Kannywood
Samu kari