Yan wasan Kannywood
Masana'antar shirya fina-finai ta Nollywood da ke kudancin kasar na dauke da tarin yan wasa. Daga ciki mun zakulo maku wasu kiristocin wadanda suka musulunta.
Fitacciyar jarumar Kannywood Hadiza Muhammad wadda aka fi sa ni da Hadizan Saima ta tabbatar cewar a kwanakin baya ta samu gayyata zuwa kudancin kasar nan domin shiga fim din Nollywood...
Fitacciyar jarumar nan ta masana'antar Nollywood mai dirarriyar sura wato Moyo Lawal, ta mayar da martani akan wata magana da masoyanta suka yi a kanta. Biyo bayan wallafa wasu hotuna a shafukanta na sada zumunta da suke nuni da..
Fitacciyar jarumar nan ta Nollywood 'yar kasar Ghana Juliet Ibrahim ta bayyana cewa kanin kakanta ya taba yi mata fyade lokacin da tana 'yar shekara takwas a duniya, jarumar ta bayyana hakan ne a lokacin da take bayani da manema..