Majalisar dattawan Najeriya
Sanata Ede Dafinone mai wakiltar mazabar Delta ta Tsakiya yana fuskantar barazanar kiranye daga majalisar dattawa. Wata kungiya ta yi masa barazana.
Shugaban marasa rinjaye na Majalisar Dattawa, Abba Moro ya ce ƴan siyasar da ke sauya sheka daga PDP zuwa APC suna yin haka ne domin neman yafiya ta siyasa.
Wasu daga cikin sanatocin da aka zaba a karkashin jam'iyyar adawa ta PDP sun sauya sheka zuwa APC. Sun ba da mabambantan ra'ayoyi kan dalilansu na ficeqa daga PDP.
A wannan labarin, KNIYA ta bukaci Sanata Barau Jibrin ya tsaya takarar gwamna a 2027, tana mai cewa yana da nagarta da hangen nesa don dawo da martabar Kano.
A wannan labarin, za ku ji cewa Kudirin tilasta yin zabe ya tsallake karatu na biyu a majalisa, inda aka ce an bijiro da shi domin karfafa dimokuradiyya.
Majalisar Wakilan tarayya ta yanke shawarar gudanar da bincike kan tangarɗar na'ura da aka samu yayin tantance sakamakon dubban ɗaliban da suka zana UTME 2025.
Majalisar dattawa ta ce wanda ake cikin bidiyon da ake abubuwan da ba su dace ba, ba sanata mai ci ba ne kuma ofishin da suke ciki ba na Majalisa ba ne.
Tsohon gwamnan jihar Edo, Sanata Adams Oshiomhole ya ce Bola Tinubu zai yi nasara a zaben 2027. Ya ce ko yau aka yi zabe a Najeriya Bola Tinubu zai yi nasara.
Shugaban masu rinjaye na majalisar dattawa, Sanata Opeyemi Bamidele, ya bayyana cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu bai tilastawa 'yan adawa komawa APC.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari