Labaran tattalin arzikin Najeriya
Kotu a birnin Kano ta umarci a kamo AA Zaura tare da gurfanar dashi a gaban kotu bisa zargin da ake masa na cin kudaden da ba nasa ba. An ce ya damfari wani.
Wani takalmi ya ba da mamaki yayin da aka bayyana yadda yake da kuma kalansa. Mutane sun bayyana mamakin da suka shiga bayan ganin abin da basu taba bagani ba.
Wani fitaccen lauya a birnin Legas ya ba Abdulrasheed Bawa shawarin abin da ya kamata ya yi tun bayan da aka ba shi umarnin mika kansa ga magarkama ta Kuje.
A jihar Benue, an yi rabon kudade da uwar gidan shugaban kasa ta ba jama'a bisa yawaitar ambaliyar da kuma asarar da suka tafka a daminan bana. An raba kudin.
Wani matashi dan Najeriya ya ba da labarinsa, inda yace yanzu ya yi danasanin abin da ya aikata. A baya ya zagi bankin Zenith, inda ya kira su da lusarai kawai.
Yayin da ake ci gaba da tunkarar zaben 2023, jami'an hukumar EFCC sun kame wani jigon siyasa a jihar Jigawa. Sun kuma tafi dashi Abuja domin binciken kwa-kwaf.
Hillier Dalibar likitancin ce da bashi yayi wa katutu kuma hakan yasa ta fara sana’ar siyar da gwanjo da N2,000 amma yanzu arzikinta ya kai N48.5m,ta siya gida.
Kungiyar malaman jami'a ta ce sam ba ta da shirin sake komawa wani sabon yajin aiki a nan gaba kada. Wannan na zuwa ne jim kadan bayan kammala wani dan zama.
Dan kwallon kafa na Ivory Cost, Didier Drogba ya bayyana gaskiyar lamari kan jita-jitan da ake yadawa cewa ya shiga addinin Muslunci a kwanakin baya kadan.
Labaran tattalin arzikin Najeriya
Samu kari