Hukumar NDLEA
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana illolin da ke tattare da shan miyagun kwayoyi da kuma irin hadurranta ga Najeriya. Ya ce ta fi Boko Haram illa a kasar
Hukumar NDLEA reshen jihar Oyo, ta ce ta kama mutane 231 da ake zargi da safarar miyagun kwayoyi daga watan Yunin 2020 zuwa Yunin 2021, Pulse NG ta ruwaito.
Shugaban hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi na kasa, NDLEA, na jihar Ondo, Haruna Gagara ya rasu yana da shekaru 59 a duniya, Daily Trust ta ruwaito.
Shugaban hukumar yaki da sha da safarar miyagun kwayoyi, NDLEA, Brig. Gen. Mohamed Buba Marwa (mai ritaya) ya yi gargadin cewa yunkurin da wasu ke yi na ganin a
Hukumar NDLEA ta yi aniyar cewa sai ta tabbatar 'yan Najeriya basu shiga hannun 'yan siyasa masu hadiyar kwayoyi ba. Hukumar ta ce dole ne a yi wa 'yan siyasa g
Wasu Yan bindiga da ba'a gane ko su waye ba sun kai hari ofishin hukumar hana sha da fataucin miyagun ƙwayoyi NDLEA a jihar Abia, inda suka cinna masa wuta.
Hukumar hana sha da fataucin miyagun ƙwayoyi NDLEA ta bankaɗo wadu gurɓatattun mutane dake safarar miyagun ƙwayoyi a yanar gizo, ta damke mutum biyar a Abuja.
Hukumar NDLEA ta kame wata tsohuwa mai shekaru 80 dake sana'ar sayar miyaagun kwayoyi tare da jikarta. An kuma kame wasu mata da su ma suke harkar miyagun kwaya
Masu safarar miyagun kwayoyi dake neman hanyar boye miyagun ayyukan su sun yanke hukuncin ci da addini ta hanyar dankara miyagun kwayoyin a gunkin Maryama.
Hukumar NDLEA
Samu kari