Hukumar yan sandan NAjeriya
Wasu miyagun yan bindiga sun yi awon gaba da babban jami'in yan sanda a jihar Nasarawa yayin da yake zagaye, sun nemi iyalansa su tattara musu miliyan N5m.
Jami'an yan sanda reshen jihar Zamfara sun ceto wasu mutane 14 a yayin wani aiki da suka gudanar a dajin Kunchin Kalgo da ke karamar hukumar Tsafe ta jihar.
Wata kotun Majistare da ke zamanta a Ibadan, a ranar Laraba ta yanke wa wani mutum dan shekara 23, Isaac Dumabara, hukuncin daurin wata daya saboda satar tukuny
Tawagar hadin gwiwa da ta kunshi rundunar yan sandan Najeriya da yan bijilante a karamar hukumar Safana ta Jihar Katsina sun kashe yan ta'adda biyu yayin musaya
A kalla mutane uku ne wasu da ake zargin yan bindiga ne suka bindige har lahira a karamar hukumar Batagarawa ta Jihar Katsina. Vanguard ta kuma rahoto cewa an
Rundunar yan sandan jihar Bauchi ta tabbatar da sakin tsohon sakataren Hukumar Kwallon Kafa Ta Najeriya (NFF), Sani Toro, da wasu biyu da yan bindiga suka sace.
Matashiyar budurwa, Ameerah Sufyan wacce ta yi zargin cewa an yi garkuwa da ita a shafin Twitter ta fito ta bayar da hakuri a kan kitsa labarin saceta da ta yi.
gwarazan dakarun yan sanda da taimakon yan Bijilanti sun fatattaki wasu mahara yayin da suka yi yunkurin kai harin ta'addanci kan mutanen kauyuka a jihar Zamfar
'Yan sandan kasa da kasa hukumarar 'yan sanda ce da tafi kowacce girma a duniya tare da mambobi 190 - na kasashen da ke hada kai wajen magancewa gami da kawo.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari