Hukumar yan sandan NAjeriya
Rundunar yan sandan jihar Katsina a ranar Laraba, 11 ga watan Janairu ta tabbatar da kama wasu matasa uku kan zargin sace yarinya yar shekara shida a Kano.
Wasu miyagun yan bindiga sun kai hari sakatariyar karamar hukumar Ihiala a jihar Anambra inda suka halaka yan bijilante uku sannan suka kona wasu gine-gine.
Kotun Najeriya ta soke wata doka da ke aiki a rundunar 'yan sanda, waccce ke cewa babu wata jami'a da a aka amince ta yi ciki ba tare da aure ba saboda dalilai.
Hukumar bada agajin gaggawa ta jihar Legas ta sanar da rasuwar wani bawan Allah da ba a bayyana sunansa ba wanda ya nutse a ruwa yayin da ya tuka babur din ruwa
Rundunar ‘yan sandan jihar Ribas ta damke wani matashi mai Shekaru 17 tare da wani matashi da suke dirkawa mata ciki a makyankyasar jarirai da aka bankado.
Wasu tsagerun 'yan bindiga sun gamu da matsala yayin da 'yan banga suka kwamushe su a wani yankin jihar Bauchi. An bayyana yadda lamarin ya faru da kuma mataki.
Yan sanda a jihar Plateau sun kama wani fasto mai suna Albarka Sukuya kan garkuwa da kansa har sau biyu yana kuma karbar kudin fansa daga mabiyansa a cocin ECWA
Hukumar yan sanda reshen jihar Zamfara ta sanar da wata gagarumar nasara da dakarunta suka samu sun cika hannu da wasu masu safarar makamai ga yan bindiga.
Instablog9ja ne suka rawaito yadda wata mata ta kashe kishiyarta ta hanya cinna mata wuta, wanda yasa ta kone kurumus. matar ta gudu kuma yan sanda namanta
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari