Hukumar yan sandan NAjeriya
Jami'an rundunar yan sandan jihar Osun sun yio nasarar kama wani direba mazaunin Ibadan da ke jihar Oyo, Saheed Abioye wanda ya shahara sosai wajen satar waya.
Sabon gwamnan jihar Kaduna, Sanata Uba Sani ya bayyanawa jami'an tsaro cewa zai basu duk kayan aikin da suke bukata. Ya bayyana hakan ne a ganawa ta farko da.
Wasu iyaye a Hausawa da ke Kano sun zargi wasu 'yan banga na unguwar da lakadawa dansu mai kimanin shekaru 22 duka har lahira. Iyayen sun ce ba a sami yaron.
Bola Tinubu ya ja-kunnen Hafsoshin tsaro a zaman farko da aka yi. Shugaba Tinubu ya hadu da Hafsoshin, sun yi kusan awanni uku su na tattaunawa a fadar Aso Rock
A kokari ganin sun kawar da ayyukan ta'addanci, jami'an hukumar yan sanda sun ci nasarar dakile yunkurin sace wani magadanci, sun sheƙe yan bindiga 2 a Katsina.
Wata mata mai suna Maria Ahmadu da jami'an 'yan sanda suka kama a Legas bisa tuhumarta da laifin siyar da jaririnta, ta ce bukatuwar iyali ce ta sanyata aikata.
Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta ce kama mutane akalla 93 da ake zargi da laifuka daban-daban a cikin kasa da mako guda a jihar. Kwamishinan ‘yan sandan jihar
Hukumar Kiyaye Hadura ta Kasa (FRSC) reshen jihar Bauchi ta tabbatar da mutuwar mutane takwas a wani mummunar hatsari da ya afku a jiyar Laraba 31 ga watan Mayu
Rundunar ‘yan sandan jihar Lagos ta sanar da korar Sajan Ekpo Shimuyere da ke ofishin ‘yan sanda na Sogunle bisa zargin karbar kudi har N98,000 a hannun matashi
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari