Hukumar yan sandan NAjeriya
Ƴan bindiga sun kai farmaki kan jami'an ƴan sanda a jihar Ebonyi, sun halaka sufeta ɗaya ds raunata wasu ƴan sanda biyu, a yayin mummunan farmakin da suka kai.
Rundunar ‘yan sandan jihar Adamawa ta kara kama fursononi biyu da ake zargin sun tsere a gidan gyaran hali na Kuje a Abuja shekarar bara suna aikata wani laifin
Yan sanda a jihar Ogun sun sanar da cafke manoma hudu da ake zargi da kashe makiyayi a jihar. Dan uwan makiyayin ne ya shigar da korafi, inda ya bayyan cewa.
Kotun tarayya mai zama a Kano ya haramta daukar mataki kan ‘dan majalisar tarayyar APC, Alhassan Ado Doguwa. Alkalin ya ce babu inda doka ta bada dama ayi haka.
Wani jigo a jam'iyyar PDP ta jihar Ogun Ladi Adebutu ya shiga tsilla-tsilla biyo bayan zarginsa da jami'an 'yan sanda suke yi kan amfani da makudan kudade.
Ƴan bindiga sun kai mummunan farmaki kan jami'an ƴan sanda a ƙaramar hukumar Ngor Okpala ta jihar Imo. A yayin farmakin an samu asarar rayukan ƴan sanda biyu.
Ƴan sanda a jihar Kano, sun gabatar da rahoton bayanai kan zargin da ake yi wa Alhassan Ado Doguwa, na laifin kisan kai. An mika takardun ofishi Antoni Janar.
'Yan sanda a jihar Katsina ta tabbatar da kama wasu da ake zargi da fasa shaguna tare da satar wayoyin hannu guda 48, sun ba da tabbacin kama daya matashin.
Mai bada shawara akan harkokin tsaro, Manjo Janar Babagana Monguno ya bai wa ‘yan Najeriya tabbacin samar da tsaro yayin bikin kaddamar da sabuwar gwamnati.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari