Nasir Ahmad El-Rufai
Gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai ya sake sauye-sauye a bangarori daban-daban na hukumomi da ma'aikatun jihar ta Kaduna. Ga jerin sauye-sauyen nan.
Malam Nasir El-Rufai, gwamnan jihar Kaduna ya nada Khalil Nur Khalil, mai shekaru 28 a matsayin shugaban cibiyar habaka zuba hannu jari ta jihar Kaduna,KADIPA.
'Yan kasuwa a kasuwar Kawo ta jihar Kaduna sun yi watsi da umarnin gwamna na cewa su zauna a gida kada su fito kasuwar mako-mako. Sun bayyana dalilin haka.
Hukumar Ruwa na Jihar Kaduna, KADSWAC, ta kori a kalla mutan 286 daga cikin ma'iaikatanta bayan kidaya da tattance satifiket da ta yi a baya-bayan nan. Sanus
Gwamnan Kaduna, Malam Nasiru El- Rufa'i, ya maida martani ga gwamnonin kudu, yace ba wanda ya isa ya tilasta wa arewa ta baiwa ɗan kudu mulki a zaɓen 2023.
Shugabannin yankin Arewacin Najeriya sun taru a gidan gwamnatin jihar Kaduna domin tattauna matsalolin tsaron, zaman lafiya da cigaba da suka addabi yankin.
Gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai a ranar Asabar ya ce gwamnatin jihar ba za ta janye karin kudin makaranta da ta yi wa jami'ar jihar,Premium Times ta sanar.
Rikici tsakanin gwamnan kudu da na Arewa ya kai makura, inda gwamnan kudu ya ce na Arewa na kokarin tallafawa barnar 'yan bindiga a yankunan kudancin kasar.
Gwamna Nasir El-Rufai na jihar Kaduna a ranar Talata, ya ce jiharsa ta fara aikin naira biliyan goma na gina wurin kiwo ga makiyaya a jihar Kaduna, Daily Trust.
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari