Nasir Ahmad El-Rufai
Bayan alaƙa ta yi tsami tsakanin Nasir El-Rufai da gwamnatin Bola Tinubu da APC, tsohon gwamnan ya tattara komatsansa zuwa jam'iyyar adawa da SDP.
Rikicin shugabanci ya kunno kai a cikin jam'iyyar SDP a jihar Kogi bayan sauya shekar Nasir El-Rufa'i. Shugaban jam'iyyar ya bukaci taimakon INEC da SSS.
Jagora a jam'iyyar APC reshen jihar Kano, Musa Iliyasu Kwankwas ya shawarci jam'iyyar a kan yadda za a sasanta rikicin da ake fuskanta bayan ficewar Nasir El-Rufa'i.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir Ahmad El-Rufai, ya yi zargin cewa jam'iyyar APC da gwamnati mai ci na da hannu a rikicen da suka addabi jam'iyyun adawa.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir Ahmad El-Rufai ya sauya sheka zuwa jam'iyyar SDP. Komawar Nasir El-Rufai zuwa SDP zai taka rawa sosai a jam'iyyar.
Bayan barin APC a jiya Litinin, tsohon dan takarar shugaban kasa, Omoyele Sowore ya zargi Nasir El-Rufai da hannu a kisan fiye da 'yan Shi'a 300 a 2015.
Tsohon mamba a kwamitin gudanarwa na kasa (NWC) na jam'iyyar APC, Salihu Lukman, ya nuna cewa komawar Nasir El-Rufai zuwa jam'iyyar SDP na iya kawo cikas.
Gwamnatin jihar Gombe ta karyata zargin shugaban SDP na jihar Gombe da ya ce gwamna Inuwa Yahaya ya nemi ya zabga masa mari a filin jirgin sama da suka hadu.
Tsohon dan takarar shugaban kasa a SDP, Adewole Adebayo ya bayyana cewa APC jam'iyya ce ta wadanda suka kware a kwatar mulki, amma ba su iya shi ba.
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari