Masu Garkuwa Da Mutane
Wasu gungun ’yan bindiga dauke da muggan makamai sun kai hari anguwar Kuregu da ke Wusasa a Zariya, Jihar Kaduna inda suka kashe mutum biyu da sace malami.
Hukumar kwastam ta kasa, NSC,ta kwace babura 202 daga wasu da take zargi da zama 'yan bindiga da masu taimakonsu a jihar Katsina tsakanin watan Augusta,Satumba.
Kungiyar cigaban katafawa ta jihar Kaduna, ACDA ta koka da yadda 'yan fashin daji suka kewaye yankunansu, Shugaban kungiyar Dr. Samuel Achie ya sanar da hakan.
Rundunar 'yan sandan jihar Katsina ta yi ram da wani gurgu mai shekaru 22 mai suna Buhari Haruna daga karamar hukumar Kankia a kan zargin garkuwa da mutane.
Jami'an tsaron Najeriya da suka hada da sojoji da 'yan sanda sun sheke miyagun 'yan fashin daji 42 a yankin Alawa da ke Shiroro a jihar Neja, PRNigeria tace.
Miyagun 'yan bindiga sun halaka rayuka biyar tare da barin wasu mutum biyar da miyagun raunika a karamar hukumar Shanga ta jihar Kebbi, Daily Trust ta tattaro.
Jirgin saman sojoji wanda ya ratsa dajin Rugu a Katsina ya tsorata wasu ‘yan bindiga wanda ya yi sanadiyyar tsirar mutane 20 daga cikin wadanda suka yi garkuwa.
Rundunar 'yan sandan jihar Sokoto a ranar Asabar ta tabbatar da halakar rai 1 tare da sac wasu mutane masu yawa sakamakon farmakin da wasu miyagun 'yan bindiga.
Kamar yadda rahotannin tsaro suka bayyana, 'yan bindigan sun kutsa Rugan Mati da ke karamar hukumar Giwa ta jihar inda suka sheke wani Shuaibu Mati a yankin.
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari