Masu Garkuwa Da Mutane
Rundunar 'yan sandan jihar Sokoto ta tura jami'ai yankunan da ake zargin miyagun 'yan fashin daji za su kai farmaki a jihar, Premium Times ta ruwaito hakan.
Rahotanni ya nuna cewa kimanin dalibai 75 da aka sace daga Makarantar Sakandaren Gwamnati ta Kaya, karamar hukumar Maradun ta jihar Zamfara sun samu 'yanci.
Sanannen malamin addinin Islama mazaunin Kaduna, ya kara tabbatar wa da jama'a cewa a koda yasuhe yana samun damar tattaunawa da 'yan fashin dajin arewaci.
Iyayen daliban da aka sace na makarantar kwalejin tarayya da ke Birnin Yauri a jihar Kebbi sun ce sun fitar da ran cewa gwamnati za ta karbo musu 'ya'yansu.
Kakakin rundunar ‘yan sandan jihar Ogun, DSP Abimbola Oyeyemi, ya ce masu garkuwa da mutanen sun sako ma’aikatan gidan tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo.
Rufe kasuwanni masu yawa a fadin jihohin arewa maso yamma na Najeriya ya kasance babban kalubale ga 'yan fashin dajin yankin, Daily Trust ta ruwaito cewa hakan.
Mahara sun kai farmaki kan wata motar kasuwa da ke dauke da fasinjoji 18 a kan babbar hanyar Ido Ani-Ifira, jihar Ondo a yammacin ranar Laraba, 8 ga Satumba.
Gwamnatin jihar Zamfara ta ce ta tare wasu motoci dauke da kayan abinci, abubuwan sha da kma man fetur da suke yunkurin kai kayan sansanin 'yan fashin daji.
‘Yan bindiga sunyi ajalin wani sifetan ‘yan sanda sannan sun yi garkuwa da mutane 23 sakamakon wani hari da suka kai Unguwan Maje da Unguwan Laka, garin Chikun.
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari