Masu Garkuwa Da Mutane
Mutanen da aka kama sun hada da Habu Lawal Na’asabe sai Anas Danlami inkiya Baushe, dukkaninsu matasa masu matsakaicin shekaru, inji majiyar NAIJ.com.
Mutanen da suka sace wani matashi dan kasuwa mai suna Abubakar Kakirko a gaban iyalinsa a kauyen Kikirko dake jihar Sokoto sun rage kudin fansan da suka nema.
A ranan Laraba ne, 7 ga watan Yuni akayi garkuwa da fasinjojin mota 20 a titin Abuja zuwa Kaduna da tsakar ranan. Game da cewar Daily Trust, anyi garkuwa da su.
Rundunar Yansandan jihar Neja ta kama wasu gaggan barayin shanu su uku da suka sace shanu 334 a garin Bangoli na karamar hukumar Kwantagora jihar Neja.
Mayaka masu tada kayar baya a Neja Delta sun kame sarakun 4 na itsekiri suka kuma yi garkuwa dasu, tare da bukatar a biya su kudin fansa na miliyoyi.
Hukumar yan sanda na kasa, a ranan Juma’a tace ta damke masu garkuwa da mutane 3 a zariya, jihar Kaduna. Hukumar tayi ram da su ne bayan sun je wani aiki.
Anyi garkuwa da wata yarinya yar shekaru biyu mai suna Christiana Idowu a unguwar Maza Maza a Jihar Legas
Yan Bindiga Sun Sace Wani Malami A Jami'ar Uniport .An Sace Dakta Reginald Ohiri Ranar Litinin 1,Agusta da Yamma.
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari