Masu Garkuwa Da Mutane
Ya kara da cewa gwamnati ta cika alkawuran da ta dauka a yarjejeniyar da aka kulla; ta soke 'yan sa kai, ta budewa makiyaya hanyoyin bi da shanunsu da kuma sama
Gwamnatin tarayya ta yi kira ga cibiyoyi a karkashin ma’aikatar jin kai da walwalar jama’a da su mika tallafi ga wadanda harin 'yan bindiga ya shafa a Sokoto.
Harin na zuwa ne bayan kwana daya kacal da kashe mutane 13 a wani hari da 'yan bindigar su ka kai a kauyukan Unguwar Gizo, Maigora, Sabon Layi, da Mai Ruwa a ka
Mun gano yadda aka gano yara 72 a hannun wani Mai saida kananan yara a Taraba. An yi ram da mai cinikin kananan yaran ne a Garin Donga a cikin jihar Taraba.
Rundunar 'yan sandan jihar Imo ta samu gawar tsohon kwamishinan matasa da wasanni na jihar, Presley Ediagbonya a daji. Wasu 'yan bindiga ne suka sace Ediagbonya
Rundunar 'yan sandan jihar Katsina ta damke wasu gagararrun 'yan bindiga shida da suka addabi karamar hukumar Dutsinma ta jihar. An samu shanu 130 da tumakai.
Sakamakon harin da 'yan bindiga suka kai garin Sokoto wanda yayi ajalin rayuka 70, wata kungiyar 'yan jihar Sokoto ta yi kira ga gwamnati a kan ta dauki mataki.
Wasu miyagu yan bindiga sun yi awon gaba da Chinyere Okoye, mataimakiyar manajan labaru ta hukumar gidan talabijin na kasa watau, NTA, a garin Aba na jahar Abia
Wasu ayarin tubabbun yan bindiga a jhar Zamfara sun ceto kimanin mutane 12 da wasu miyagun yan bindiga suka sace su, kuma tuni sun mika su hannun Yansanda.
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari