Masu Garkuwa Da Mutane
An kama wata tsohuwa 'yar shekara 60, Aisha cikin masu fashi, kuma ta kasance uwa ga biyu daga cikin 'yan fashin masu suna Ibrahim Isyaku da Ahmadu Isyaku.
Sanarwar ta bayyana cewa dakarun rundunar soji sun sake kama wasu gagararrun 'yan bindiga biyu; Gabbe Muhammad da Muhammad Bello, a kauyen Mai Filoti da ke yank
Jami'an 'yan sandan jihar Kaduna sun yi nasarar kama wasu tarin miyagu da suka shahara a fannin garkuwa da mutane, fashi da makami, satar dabbobi da sauran su.
Wasu 'yan bindiga sun sake kai hare-hare kananan hukumomi 3 na jihar Katsina, hakan ya sa an rasa rayuka biyu sannan aka yi garkuwa da mutum goma sha bakwai.
Wata majiya da ba a ambaci sunanta ba ta bayyana cewa 'yan bindigar sun shiga gida - gida, inda suke fito da mutane tare da kwace musu kayayyakinsu masu muhimma
Shugaban hafsan sojin kasar, Tukur Yusuf Buratai ya ziyarci shugaban kasa Muhammadu Buhari a yau Litinin, 20 ga watan Yuli, sun tattauna batun rashin tsaro.
Mun tura jami'an tsaro zuwa yankin, amma ya zuwa yanzu ba zamu iya tabbatar da adadin mutanen da suka ransu ba. Zan tuntubeku da zarar mun samu karin bayani,"
Masu garkuwa da jama'a sun sace diyar dan majalisar dokoki a jihar Kano, Alhaji Murtala Musa Kore, a tsakar daren ranar Asabar. Sun je ne don satar mahaifinta.
Rahotannin daga Daily Trust sun bayyana cewa, maharan sun nemi kudin fansa har ta naira miliyan 900 gabanin sakin akalla mutum 20 da suka yi awon gaba da su.
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari