Manyan Labarai A Yau
Wata kungiya ta roki jam'iyyar APC da dan takararta na shugaban kasa, Bola Tinubu, da su yi watsi da shirin gabatar da tikitin Musulmi da Musulmi a zaben 2023.
Wasu yan bindiga da ake zaton masu fashi da makami ne sun kaddamar da hare-hare kan manoma a yankin gabashin jihar Sokoto. Sun kashe manoma 11 a gonakinsu.
Fusatattun mambobin PDP a ranar Lahadi, sun mamaye sakatariyar jam’iyyar da ke Maiduguri don hana dakataccen shugaban jam’iyyar reshen jihar Borno shiga ciki.
Rabiu Kwankwaso ya ce akwai ‘yan hanna ruwa gudu a LP. Kwankwaso ya bayyana matsalarsa da Peter Obi da yankin da zai fito da abokin takararsa a Jam’iyyar NNPP
Rundunar sojojin sama tare da taimakon rundunar hadin gwiwa ta MNJTF ta kashe wasu mayakan ISWAP masu yawan gaske a karamar hukumar Marte da ke jihar Borno.
Kwararrun likitoci sun bayyana cewa direbobin da ke tafiya mai nisa wadanda yayan marainansu kan dauki zafi na cikin hadarin kamuwa da matsalar karancin maniyi.
Babban faston nan na cocin Redeemed Christian Church of God (RCCG), Enoch Adeboye, ya ce bai taba umurtan kowa da ya siya bindiga da sunan zai kare kansa ba.
Omoyele Sowore ya fitar da wanda zai sa ya kai labari a zaben shugaban kasa. AAC ta na sa ran Haruna Magashi zai taimaka mata wajen yin galaba a kan APC da NNPP
Beatrice ta bukaci kotu da ta bari ta gurfana a gefen mijinta saboda basu ga junansu ba tun bayan zaman karshe da aka yi a makon jiya. Sai dai kotu ta hana ta.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari