Manyan Labarai A Yau
Rashin lafiya da matsalar mantuwa ta sa dole Tanko Muhammad ya sauka daga CJN, ya yi ta fama da larura, har abin ya fara bayyana a wajen gudanar da aikinsa.
A safiyar ranar Litinin, 27 ga watan Yuni ne aka wayi gari da labarin murabus din shugaban alkalan Najeriya kuma shugaban majalisar shari’a ta kasa, CJN Tanko.
Kungiyar malaman koyon Larabci da addinin Islama na Najeriya (NATAIS) ta bukaci makarantu a fadin kasar da su mutunta hukuncin kotun koli kan amfani da hijabi.
Duk da yaɗuwar rahoton da ke cewa CJN ya aje muƙaminsa kan rashin lafiya,har yanzun masu ruwa da tsaki a ɓangaren shari'a sun yi gum da bakin su kan tabbatar da
Hukumar Kula da Shige da Fice ta kasa ta bayyana cewa shekarun David Ukpo, 'mai bayar da gudummawar koda' wanda ke tsakani a badakalar Ekweremadu 21 ba 15 ba.
Jami’an yan sandan jihar Delta sun kama wani mutum mai shekaru 33, Mista Volt Blessing Gabriel, kan amfani da zarto wajen fille kan dansa mai shekara daya.
Yan bindiga sun yi garkuwa da wani limamin Katolika mai suna Rev Fr. Osia a garin Ikabigbo da ke karamar hukumar Etsako ta yamma na jihar Edo a safiyar Lahadi.
A yau Lahadi, 26 ga watan Yuni ne Mustapha Ado Bayero, dan autan marigayi sarkin Kano, Alhaji Ado Bayero ya angwance da tsala-tsalan matansa guda biyu a Kano.
Mataimakin shugaban kasa, Farfesa Yemi Osinbajo ya bayyana cewa zai ci gaba da kasancewa a cikin harkokin siyasan kasar duk da bai samu tikitin jam'iyyar APC.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari