Malam Ibrahim El Zakzaky
Farfesa Danladi na Jami'ar ABU yace yana alfahari da zama Direban Shugaban Shia. Shehin Malamin Jami'ar yace babu aibu wajen bautawa jagoran sa. Danladi yace aikace-aikacen sa ba su hana shi koyarwa a Makaranta.
Kkotun daukaka kara a Najeriya ta fara sauraron karar da gwamnatin tarayya ta daukaka, akan hukuncin da wata babbar kotun kasar ta bayar da umurnin a saki shugaban kungiyar Shi’a, Ibrahim El-Zakzaky a yau Litinin 23 ga wata.
Shugaban kungiyar 'yan Uwa Muslumi wato Islamic Movement in Nigeria (IMN) wanda da aka fi sani da Shi'a, Sheikh Ibrahim El-Zakzaky, a karo na farko ya gana da manema labarai tun bayan da jami’an tsaro suka kama shi.
Sheikh Ibrahim El-Zakzaky, daurarren shugaban kungiyar shi'a ta IMN, Islamic Movement of Nigeria) yana nan a raye bai mutu ba. A wata sanarwar ranar Juma'a a shafin dandalin sada zumunta, kungiyar ta shi'a ta yi karin haske saban
Rahotanni da sanadin jaridar The Guardian sun bayyana cewa, rashin lafiyar daurarren shugaban kungiyar shi'a ta Najeriya, Sheikh Ibrahim El-Zakzaky tana ci gaba da tsananta inda yake fama da ciwon bugun zuciya da mutuwar ɓarin jik
Gwamnatin tarayya ta bayyana dalilan da yasa suka ci gaba da tsare Kanal Sambo Dasuki mai ritaya da Ibrahim El- Zakzaky a gidan yari
A rana irin ta yau aka kashe Malam Ja’afar Mahmud Adam yana tsakiyar sallar asuba. Sheikh Ja’afar yana cikin manyan Malaman da aka taba yi a fadin kasar.
Zeenat ta kasance matar shugaban musulman Shi’a na Najeriya, Sheikh Ibraheem Zakzaky, sannan kuma ma’auratan biyu na tsare bisa ga umurnin shugaban kasa.
Fadar Shugaban kasa ta ce sha'anin El Zakzaky ya wuce batun kotu kuma dokar kasa ta fifita tsaro da kuma ra'ayin jama'ar kasa a kan bukatar mutum guda kawai.
Malam Ibrahim El Zakzaky
Samu kari