Maiduguri

Kisan mutane 30 a Auno: FG ta aika da kayan tallafi
Breaking
Kisan mutane 30 a Auno: FG ta aika da kayan tallafi
Labarai
daga  Aminu Ibrahim

A ranar Litinin ne gwamnatin tarayya ta aikawa da mazauna Auno kayan tallafi. Auno dai gari ne da yake da makwabtaka da jihar Borno wanda cikin kwanakin mayakan Boko Haram suka kai hari inda suka halaka mutane 30.

Ziyarar Buhari jihar Borno: Zulum ya yi martani
Breaking
Ziyarar Buhari jihar Borno: Zulum ya yi martani
Labarai
daga  Aminu Ibrahim

Duk da koma baya da ake samu da tabarbarewa a fannin tsaro ajihar Borno, babu wanda zai ce shugaban kasa Muhammadu Buhari baya mayar da hankali a kan tsaro, in ji Gwamna Babagana Zulum. Jaridar Daily Trust ta ruwaito cewa, gwamnan