Maiduguri
A cikin makon jiya ne wasu 'yan bindiga da ake kyautata zaton mayakan kungiyar Boko Haram ne suka kai hari kan tawagar gwamna Zulum yayin da ya ke kan hanyarsa
Kanal Sagir Musa, mukaddashin jami'in hulda da jama'a na rundunar soji, ya ce; "wani karamin soji da ke tare da bataliya ta 202 a runduna ta 21 da ke Bama a jih
Za ku ji cewa kusan sa’o’i 24 bayan Boko Haram sun kai wa Gwamna faramki, bam ya tashi. Wannan shi ne labarin da mu ke samu daga jaridar The Cable yanzu nan.
'Yan ta'addan Boko Haram a ranar Laraba sun yi wa m a'aikatan taimako hudu da mai gadi daya da suka sace a wata daya da ya gabata, kisan gilla a sabon bidiyo.
A makonni kadan da suka gabata, dakarun sojin Najeriya da ke yakar Boko Haram a yankin arewa maso gabas suna fuskantar rashe-rashe sakamakon yadda 'yan ta'addan
Janar John Enenche, shugaban sashen yada labaran atisayen rundunar soji, ne ya sanar da hakan ranar Alhamis a Abuja yayin da ya ke jawabi a kan atisayen runduna
Kazalika, shugaba Buhari ya bukaci dukkan kungiyoyi da hukumomin da ke aikin jin kai a yankin arewa maso gabas suke hada kai da kwamandan rundunar rundunar atia
A cewar Janar Enenche, rundunar soji ta kai harin ne; "ranar 3 ga watan Yuli a cigaba da atisayen rundunar soji na karasa murkushe mayakan kungiyar Boko Haram
Dakarun sojin Najeriya sun halaka mayakan Boko Haram masu tarin yawa da kayan aikinsu a harin da rundunar Operation Lafiya Dole ta kai Mina kusa da Gulumba.
Maiduguri
Samu kari