Maiduguri
Rahotanni da Legit.ng ta samu daga wasu sanannun jaridun kasar nan sun bayyana cewa an samu fashewar bama - bamai a jihar Borno. Jaridu, wadanda suka hada 'TheN
Mataimakin gwamnan Borno, Umar Kadafur, wanda shine shugaban kwamitin kar ta kwana a kan yaki da annobar a jihar, ne yasanar da hakan a cikin wani jawabi da ya
A cikin wani takaitaccen sako da fitaccen lauyan nan mazaunin jihar Kano, Bulama Bukarti, ya fitar a shafinsa na tuwita, ya ce Shekau ya karyata batun cewa ya f
Labari da duminsa da Legit.ng ta samu daga kafar yada labarai ta TVC na nuni da cewa an sallami masu jinyar cutar korona 6 daga asibitin koyarwa na jami'ar Maid
Kwararren likitan mai suna Mohammed Kumshe ya mutu ne ranar Alhamis a bangaren killace masu jinyar korona a asibitin. SaharaReporter ta bayyana cewa likitan ya
Wata majiya a asibitin koyarwa na jami'ar Maiduguri (UMTH) ta ce sakamakon gwaji ya nuna cewa Hajja ta na dauke da kwayar cutar covid-19. A cewar TheCable, Umar
Gwmnan ya ce ya bayar da umarnin bude kasuwanni a ranar Alhamis, 7 ga wata, da Juma'a, 8 ga wata da kuma ranar Litinin, 11 ga wata. Ya ce za a bude kasuwannin n
Abdulkadir Ibrahim, shugaban sashen yada labarai na NEMA a yankin arewa maso gabas, ne sanar da mutuwar Ahmed yayin ganawarsa da kamfanin dillancin labarai na
Wasu rahotanni sun bayyana cewa an karya dokokin nesanta da sauran matakan dakile yaduwar annobar covid-19 yayin jana'izar. A cewar rahoton SaharaReporters, She
Maiduguri
Samu kari