Labaran Soyayya
Wani matashi dan kasar Ghana ya janyo surutai a kafafen sada zumunta bayan ya fallasa wani lamari da ya dauki shekaru yana boyewa. A wata wallafa da aka yi a Tw
Wani mutumi da yayi matukar iya soyayya ya bawa matarsa mamaki a asibitin Tantra dake birnin Accra, inda ya bata kyautar dalleliyar sabuwar mota bayan ta haihu.
Wata budurwa bayan rabuwa da saurayinta wanda suka haifi yara tare. ta je har gidansa ta watsa man fetur, ta cinna wa gidan wuta sun kone baki ɗaya harda budurw
Budurwa Bakanuwa ta bayyana tsananin kaunar da ta ke yi wa dan kwallo Ahmed Musa. Ta ce shekara shida ta yi ta na dakon sonsa kuma da son za ta koma ga Allah.
Wani Saurayi ya yi sanadin mutuwar budurwarsa a jihar Anambra ta hanyar lakaɗa mata dukan kawo wuka bayan ya dirka mata ciki kuma ta haihu tun kafin ayi aure.
Wani magidanci ya gayyaci budurwarsa dake jihar Legas, ta kawo masa ziyara har jihar Ondo, amma ya lakaɗa mata dukan tsiya kuma ya shake ta har ta mutu a Ondo
Rundunar yan sanda reshen jihar Ribas ta tabbatar da kame wani saurayi da ake zargin ya halaka budurwarsa a ɗakin da suke zaune kuma ya tsere domin tsira .
Mutumin da budurwa ta tozarta a yayin da ya nemi ta aure shi ya ce abun ya yi masa ciwo saboda tsawon shekaru hudu ya kwashe suna soyayya da dawainiya da ita.
Wani mutum mau suna Uziel Martinez ya bai wa mahaifiyar budurwar sa kyautar koda amma budurwar ta kare da auren wani saurayin bayan wata daya tak da hakan.
Labaran Soyayya
Samu kari