Jihar Legas
An shiga halin tsoro a yankunan Mangoro, Ogba, Agege, Iyana Ipaja da kuma Dopemu da ke jahar Lagas, yayinda yan ta’adda ke yiwa mazauna yankunan fashi da makami
Kwamishinan lafiya na jahar, Farfesa Akin Abayomi, wanda ya bayyana hakan a shafin Twitter, ya ce a yanzu mutane biyar kenan suka mutu a jahar sakamakon corona.
A cikin wani jawabi da NCDC ta fitar a yammacin ranar Asabar, ta bayyana cewa an samu mutum daya da aka tabbatar yana dauke da kwayar cutar a Legas, yayin da ak
Wasu da ake zaton 'yan daba ne sun balle shaguba da wasu gidaje a yankin Alimosho a jihar Legas a ranar Asabar. An gano cewa 'yan daban sun je yankin ne daga ya
Kwamishinan lafiya na jahar Lagas, Akin Abayomi ya sanar da labarin mutuwar wani mara lafiya sakamakon cutar corona a safiyar ranar Asabar, 11 ga watan Afrilu.
An sake sallamar wasu majinyata 7 da suka warke daga cutar coronavirus daga cibiyar killacewa ta jihar Legas. Gwamna Babajide Sanwo-Olu ne ya yi sanarwar a shaf
Wata kotun majistri dake zamanta a garin Yaba na jahar Legas ta kama wasu mutane 14 da laifin yin karan tsaye ga umarnin gwamnatin jahar na zama a gida don gudu
Wani dan kasar Birtaniya mai shekara 66 a duniya ya rasu sakamakon cutar coronavirus a jahar Lagas. Kwamishinan lafiya na jahar, ne ya sanar da hakan a yau.
Wasu mazauna Abuja da Legas sun fara karya dokar hana walwala da gwamnatin tarayya ta bada don hana yaduwar cutar coronavirus a kasar nan. A ranar 29 ga watan M
Jihar Legas
Samu kari