Jihar Legas
Legas - Gwamnatin jihar Ikko (Legas) ta fara shirin ragargaza babura Oada kuda 2,228 da aka damke sun saba dokokin da ta santa na haramta aikin Acaba a jihar.
Mambobin jam’iyyar APC a karamar hukumar Kosofe da ke jihar Legas, sun yi zanga-zangar nuna rashin amincewarsu da kakaba musu ‘yan takara a zaben 2023 a zaben f
Jami'an tsaro sun tsinci rubabbun gawarwakin wani dan kasuwa, Lawrence Olorungbon, matarsa da yaransu uku a cikin gidansu da ke yankin Apapa ta jihar Lagas.
An fara wannan tafiyar kan titi mai cin rai ne a 19 ga watan Afirilu sannan aka kammala a ranar 29 ga watan Mayu wanda wani mai babur Kunle Adeyanju ya fara.
Sanatan yammacin Legas, Solomon Olamilekan Adeola, ya lashe zaben fidda gwanin sanatan da zai wakilci yammacin jihar Ogun a zaben fidda gwanin jam'iyyar APC.
Sakamakon zaben fidda gwanin jam’iyyar APC da aka yi na majalisar wakilai a Alimosho da ke Jihar Legas, mutane akalla guda biyu ne su ka rasa rayukansu, Daily T
A dai-dai lokacin da 'ya'yan manya-manyan masu rike da madafun iko da yan siyasa ke smaun nasara, ɗan minista Lai Muhammed, ya sha kaye a zaben fidda gwani.
Wani injiniyan ruwa mai suna Pakama da wasu abokan aikinsa biyu sun yi amfani da shafin Twitter don nuna babban kifin da suka kama a tekun da ke unguwar anchora
An tabbatar da mutuwar mutane hudu yayin da wasu mutane biyar suka samu munanan raunuka sanadiyyar rushewar sabon gini a Alayaki lane, dake tsibirin Legas.
Jihar Legas
Samu kari