Jihar Legas
Olu Okeowu sanannen dan kasuwa dan kasuwa ne kuma mai taimakon jama'a. Ya shirya tsaf don taimakon 'yan kasar nan da ke fama da dokokin hana yaduwar muguwar...
Mutanen da aka sallama suna cikin koshin lafiya, babu alamar gajiya ko damuwa a tare da su, kamar yadda jaridar The Nation ta rawaito. Duk da mutanen da aka sal
Cibiyoyin gwajin kwayar cutar coronavirus da ke aiki yanzu a Najeriya sune; na cibiyar NCDC da ke Abuja, asibitin kwararru da ke Irrua a jihar Edo, asibitn koya
Shugaban ma'aikatan farar shugaban kasa, Abba Kyari, shine na farko da aka fara samu dauke da kwayar cutar. Na biyu shine gwamnan jihar Bauchi, Bala Mohammed,
Jami’an Yansandan Najeriya dake zama a barikin Yansanda na horas da jami’I masu kula da zirga zirgan ababen hawa a kan titi, Ikeja Legas sun shiga halin fargaba
Gwamnan jihar Legas, Babajide Sanwo-Olu, ya ce masu cutar coronavirus shida a jihar har yanzu sakamakon gwaji yana nuna basu dauke da ita. Sanwo-Olu ya sanar da
A yau Juma'a ne gwamnatin jihar Legas ta bayyana cewa tana tsammanin a kalla mutane 39,000 a jihar masu dauek da cutar COVID-19. Kwamishinan lafiyar jihar, Farf
Wani mutum mai suna Emmanuel Benson, wanda ya hadu da wasu mutane biyu da suka dawo daga Ingila a Legas, ya je yayi gwajin cutar COVID-19 kuma ya an tabbatar ma
Kungiyar masu siyar da magungunan gargajiya ta jihar Legas ta bayyana yadda ake tururuwar siyan Tagairi da kuma ganyen dalbejiya wanda ake kira da Dogonyaro tun
Jihar Legas
Samu kari