Jihar Legas
Tashar wutar lantarki ta kasa ta samu matsala, wanda ya haddasa duhu a wasu yankuna. Kamfanonin rarraba wuta na aiki don dawo da wutar cikin gaggawa.
Rundunar 'yan sandan Najeriya a jihar Legas sun kama wasu mutane biyu 'yan kasar Pakistan da suka yi amfani da jirgin sama wajen sace wani mutum a Kano.
Wasu dakarun sojin saman Najeriya a jihar Legas sun dura ofishin rarraba wutar lantarki na Ikeja sun lakadawa mutane duka kan yanke musu wuta a kan bashi.
Shugaban rukunin kamfanonin Dangote, Alhaji Aliko Dangote ƴa gayawa duniya cewa a yanzu yana hutawa ne bayan ya samu nasarar kammala aikin matatar mai.
Shahararriyar jarumar fina-finan Nollywood, Mama Ereko, ta bayyana wahalhalun da ta sha a aurenta inda ta ce mijinta na kawo mata gida a gabanta.
Shugaban kamfanin MTN Najeriya, Karl Toriola ya shiga jerin manyan shugabannin kamfanoni da suka fi ɗibar albashi mai tsona a Najeriya, yana samun N850m.
Gwamnatin jihar Legas ta tabbatar da matsayarta kan hanyar hukunta dalibai a makarantu. Gwamnatin ta haramta duka a makarantu domin hukunta dalibai.
Mudashiru Obasa ya koma matsayin kakakin majalisar Legas bayan murabus din Mojisola Meranda, lamarin da ake ganin zai iya kawo karshen rikicin siyasa a majalisar.
Kamfanin man fetur na Najeriya (NNPCL), ya zaftare farashin litar fetur a gidajen mai da ya mallaka. Kamfanin ya rage farashin ne bayan matatar Dangote ta yi hakan.
Jihar Legas
Samu kari