Jihar Legas
Dansandan yace mutanen biyar sun hada kai ne da wasu jami’an kamfanin su biyar dake aiki a sashin ajiyan kayayyaki, inda suka saci wayoyi a tsakanin watan Feburairu da watan Mayu, sai dai a yanzu haka jami’an sun ranta ana kare.
Dansandan yace mutanen hudu sun ja abokin nasu mai suna James Isaiah mai shekaru 21 zuwa wani Daji, inda suka kashe shi ta hanyar amfani da wuka, suka kuma guntule zuciyar tasa, kamar yadda majiyar NAIJ.com ta ruwaito.
Hankalin al’umma mazauna unguwar Ibeshe dake yankin Ikorodu na jihar Legas ya fi ana barawo tashi biyo bayan wata tarzoma da ta barke inda aka yi arangama a tsakanin Yansanda da fusatattun matasa sakamakon kisan wani dan Achaba da
Gwamnan jihar Legas, Akinwumi Ambode ya sanar da daukan wani zakakurin yaro a matsayin dansa, inda yayi alkawarin daukar nauyinsa har Illa Masha Allahu. Gwamnan ya bayyana haka ne a yayin da ake gudanar da bikin yaye daliban jami
Majiyar NAIJ.com ta ruwaito hukumar kula da tashoshin jiragen ruwa, NPA ce ta sanar da isowar wadannan jiragen dankaro, inda tace ana sa ran jiragen zasu fara sauka ne tun daga ranar Juma’a 18 ga watan Mayu zuwa ranar Lahadi, 27 g
Ministan labarai da al'adu, Alhaji Lai Mohammed yace' yan Najeriya sun kosa suga an kammala babbar hanyar Lagos zuwa Ibadan don su fara amfana da ita. Ministan ya fadi hakan ne a wani duba aikin da sukayi na tsawon kilometers 127
Jami'an hukumar 'yan sanda na (RRS) yankin jihar Legas sun kama wani barawon wayar salula inda yace ya saci sama da wayoyi 1,200 na mazauna jihar ta Legas tunda ya shiga kungiyar masu yankan aljihu shekaru 3 da suka wuce...
Ministan aiyuka, wuta da kuma gidaje, Babatunde Raji Fashola, ya bayyana hakan a tsokacin da yayi ma manema labarai bayan kammala taron na FEC wanda mataimakin shugaban kasa Yemi Osinbajo ya shugabanta a fadar Aso Rock
Majiyar NAIJ.com ta ruwaito daga cikin jiragen 32, guda 9 zasu shigo ne dauke da man fetir, yayin da sauran guda 23 suke dauke da kayayyakin abinci, da suka hada da alkama, kifi, man Disil, sundukai, taki, da sauran kayayyaki.
Jihar Legas
Samu kari