Labarin Sojojin Najeriya
Arewacin Najeriya dai shi ke da kashi 78 bisa dari na yawan jama'a, amma kashi 17% kawai yake bayarwa ga arzikin kasar nan. Wannan yasa arewar ta dogara kacokan da abin da gwamnatin Tarayya ke bayar wa, kuma jihohi da yawa da kudi
Kungiyar kiristoci ta kasa CAN, ta zargi shugaban kasa Muhammadu Buhari da nuna bambancin addini. Kungiyar tace jiga jigan mukamai da ya bada kwanan nan babu Kirista ko Dan kudu mutum daya a ciki, don haka yana so ya...
Secta Kwamanda na babban birnin tarayya Abuja, Mr Wobin Gora, ne ya tabbatarwa Tribune Online afkuwar lamarin a Abuja. Gora ya ce bai gama samun cikaken bayanin hatsarin ba amma ya tabbatar da cewa gwamnan baya cikin tawagar da lo
Da sanadin jaridar Daily Trust mun samu rahoton cewa, shugaban reshen kungiyar Boko Haram wanda ya yiwa kungiyar ta'adda ta IS mubaya'a a yankin Afirka ta Kudu Mamman Nur, ya gamu da ajali a hannun mayakansa da suka juya mai baya.
'Yan bindiga sun kashe mutane 13 tare da raunata wasu da dama a wata hari da suka kai a kauyen Badarawa da ke karamar Shinkafi ta jihar Zamfara. Daily Nigerian ta ruwaito cewa 'yan bindigan sun far ma kauyen ne da safiyar jiya ya
Daily Nigerian ta ruwaito cewa 'yan bindigan sun far ma kauyen ne da safiyar jiya yau Alhamis inda suka rika harbin dukkan wanda suka hadu dashi kuma daga baya suka rika bi gidajen mutane daukan abinda suke so. Duk da cewa Runduna
Mun samu daga Premium Times cewa wasu da ake kyautata zaton masu Keke Napep (adaidaita-sahu) ne sun kona ofishin Jami'an Kula da ababen hawa (VIO) da ke Idu a babban birnin tarayya, Abuja. Makwabta da Jami'an VIO sun ce an bankaw
Har a yanzu, wasu daga cikin 'yan ta'addan sukan buya a Gwoza. Boko Haram ta kwace garin na Gwoza a shekarar 2014, inda suka ayyana garin a matsayin hedkwatan daular da suka kafa. Sun kafa bakar tutansu a wurare da dama a cikin ga
A kalla sojoji uku na 'Operation Safe Haven' suka ne suka rasa rayyukansa sakamakon wata hari da wasu 'yan bindiga suka kai a karamar hukumar Barikin Ladi da ke Jihar kamar yadda hukumar soji ta sanar a yau Asabar. Augustine Agund
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari