Labarin Sojojin Najeriya
A nasa furucin shugaban tijjaniyya Sheikh Ibrahim Maihula yace" fatan mu shine mu rayu a kasar da take da kwanciyar hankali da kuma tattalin arziki,sannan zamuci gaba dayi muku addu'a tare da duk wani magoyin bayanka
Dalibar jami'ar Oxford din mai digiri na biyu a fannin rubutun fasaha daga kasaitacciyar jami'ar, tace ; 'Ina da buri a rayuwata kuma inason cika buri na na zama mai karantarwa. Amma yan uwana sun takura ni da tambayar yaushe zany
Majiyar Legit.com ta ruwaito kaakakin rundunar Yansandan jahar, Femi Joseph ne ya sanar da haka a ranar Laraba 17 ga watan Oktoba, inda yace wannan Sojan gona da aka kama da laifin sata ya bayyana sunansa da Abubakar Aliu.
Babban kwamishinan British a Nageria Mr Paul Akwright yace yanada matukar muhimman ci ga Nageria ta kawar da cin hanci da rashawa a fadin kasar. A ranar 5 ga watan Yulin ne shugaba Buhari ya sanya wata doka wadda ta bawa AGF damar
Wata kungiya, Civic Society Network Against Corruption CSNAC ta hori Shugaba Muhammadu Buhari da kada ya fara kai sunan mai shari'a Abba-Aji gaban majalisar dattawa don tabbatarwa ko kuma zata kalubalance shi a gaban kuliya
Dan takarar gwamnan kano karkashin jam'iyyar PDP Salihu Takai, Ambasada Aminu Wali da sauran yan takarar jam'iyyar PDP a zabe mai gabatowa na 2019 sun yanke shawarar canza sheka zuwa jam'iyyar APC, kamar yanda majiyar mu ta fada..
A ranar Laraba ne gwamnatin tarraya ta bayyanar da kudirinta na samar da matatar man fetur ta farko a yankin kasar nan wanda zai fara aiki a satin farko na watan Nuwamba. Sabuwar matatar dai ta kasance mallakin Niger Delta Inda ak
Hukumar yan sandan Ejigbo ne suka kama Dominic Samson mai shekaru 31 a duniya a ranar litinin bayan da mahaifin daya daga cikin yammatan mai shekaru 15 ya kawo kara. Mai magana da yawun hukumar yan sandan, CSP Chike Oti, yace...
Gwamnatin tarayya ta bayyana kammala titin jirgin da ya fara daga filin jirgin ruwa na Warri, ya ratsa zuwa Ajaokuta zuwa Itakpe. Karamin ministan habaka ma'adanai da karafa, Hon Abubakar Bwari yace kammala titin jirgin kasan zai
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari